Siyasar Najeriya
Shugaban APC, Nentawe Yilwatda, ya ce rikicin siyasa tsakanin Wike da Fubara ba ya cikin hurumin jam'iyyar APC, ya jaddada hanyoyin warware matsaloli cikin gida.
Shaida a kotu ta nuna tsohon gwamnan CBN, Godwin Emefiele ya nemi amincewar margayi Muhammad Buhari kan sake fasalin kudin Naira a shekarar 2022.
A labarin nan, za a ji cewa Kwankwasiyya ta yi kakkausar suka ga masu bayyana cewa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ne a barar da damarsa ta komawa APC.
A labarin nan, za a ji cewa APC mai mulkin Najeriya ta shirya fara tunkarar babban taronta da ke karatowa, inda aka naɗa aƙalla mutum 73 su kammala shirye-shirye.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya yi ganawar sirri da Sanata Abdulaziz Yari a Abuja. Wata majiyar ADC ta yi karin bayani kan ganawar.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya yi yunkurin jawo gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Fintiri zuwa jam'iyyar APC. Sai dai, Bukola Saraki, ya yi masa martani.
Kungiyar CERON ta bayyana cewa yan Najeriya sun waye fiye da da, kuma wannan saiya shekar da gwamnoni ke yi zuwa APC ba zai sauya sakamakon zaben 2027.
Jam'iyyar APC ta yi martani mai zafi game da zargin da ake yi mata cewa tana tilasta ma'aikatan gwamnati shiga cikinta inda ta ke tuhumar ADC mai adawa.
Jagoran kungiyar Obidient na kasa, Yunusa Tanko Yakasai, ya bayyana cewa ya kamata Atiku Abubakar, ya marawa Peter Obi baya don zama shugaban kasa a 2027.
Siyasar Najeriya
Samu kari