Siyasar Najeriya
Wani malamin duba, Satguru Maharaj Ji ya gargadi tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar kan tsayawa takarar shugaban kasa a zaben shekarar 2027 mai zuwa.
Tsohon Ministan harkokin waje, Ambassada Yusuf Tuggar, ya sha kasa bayan da jam'iyyar APC ta sanar da sakamakon zaben fitar da gwani na gwamnan jihar Bauchi.
Tsohon Ministan sufuri, Rotimi Amaechi, ya bayyana cewa ya taka muhimmiyar rawa wajen samun nasarar tsohon shugaban kasa, marigayi Muhammadu Buhari.
An fara lika fastocin takarar shugaban kasa na tsohon ministan sufuri, Rotimi Amaechi a wasu sassan jihar Katsina gabanin zaben fitar gwani na jam'iyyar ADC.
ADC ta zargi hukumar ICPC da hana shugabanninta ganin Nasir El-Rufai tare da cewa ana amfani da hukumomi wajen tsoratar da ‘yan adawa a NAjeriya.
Shugaban Majalisar dokokin jihar Kwara, Rt. Hon Salihu Yakubu Danladi ya zama dan takarar gwamnan APC a zaben jihar na 2027 bayan lashe zaben fitar da gwani.
Sanata mai ci, Ned Nwoko ya yi watsi da sakamakon zaben fitar da gwani na APC a mazabar Delta ta Arewa, yana zargin cewa an tafka magudi da sayen kuri’u.
Tsohon sakataren gwamnatin Yobe, Baba Malam Wali ya samu nasara a xaben fitar da dan takarar gwamna na APC da aka gudanar a jihar ranar Alhamis da ta shige.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin, ya taya Gwamna Abba Kabir Yusuf, murnar samun tikitin takara na jam'iyyar APC don zaben 2027.
Siyasar Najeriya
Samu kari