Siyasar Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa Ministan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa mai ritaya ya sanar da shirin da ya ke na tsunduma harkokin siyasa gabanin 2027.
Mataimakin gwamnan Kano, Kwamared Aminu Gwarzo ya halarci saukar karatun Alkur'ani a daidai lokacin da aka fara kiraye-kiraye ya yi murabus daga mukaminsa.
Tsohon gwamnan Anambra, Peter Obi ya ce matsalolin Najeriya ba talauci ne ya haddasa su ba, illa gazawar ’yan siyasa wajen tafiyar da albarkatun kasa yadda ya dace
Dan majalisar wakilai, Hon. Alhassan Ado Doguwa ya bayyana cewa sun hade da Gwamna Abba Kabir Yisuf kuma za su yi aiki tare domin nasarar jam'iyyar a zabuka na gaba.
Ministan Tsaro, Bello Matawalle, ya ba da tabbaci cewa Shugaba Bola Tinubu zai ci nasara a zaben 2027, yana jaddada ingantaccen shugabanci da tsaro a Arewa.
Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar APC a hukumance. Kashim Shettima da jiga-jigan APC sun karbi gwamnan a hukumance.
Ba Gwamna Abba Kabir Yusuf ne kadai ya taba ballewa daga jikin ubangidansa na siyasa ba a tarihin Kano, har Kwankwaso ana zarginsa da cin amanar Hamisu Musa.
Tsohon shugaban APC, Abdullahi Ganduje, ya ce Najeriya ta yi sa’a da samun Bola Ahmed Tinubu a matsayin shugaban ƙasa, yana kiran sa ɗan siyasa na gaskiya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya jaddada cewa duk gwamnan da ke kan mulki shi ne jagoran jam'iyyar APC a jiharsa, ya bukaci su rika hadakan yayan jam'iyya.
Siyasar Najeriya
Samu kari