Siyasar Najeriya
Rahotannin sun tabbatar da cewa akwai akalla mambobi da dama daga Majalisar Dattawa ta 10 a Najeriya ba sa neman sake tsayawa takara gabanin zaben 2027.
Kungiyar Pantamiyya Movement Brotherhood mai goyon bayan Farfesa Isa Pantami ta bayyana goyon bayanta ga Jamilu Isyaku Gwamna bayan zaben fidda gwani na APC a Gombe.
Gwamnan jihar Jigawa, Umar Namadi ya yi ikirarin cewa zaben fitar da gwanin APC na nuna har yanzu talakawan Najeriya na tare da shugaban kasa, Bola Tinubu.
An fara tattara sakamakon zaben fitar da gwanin APC na takarar shugaban kasa wanda aka kece raini tsakanin Shugaba Bola Ahmed Tinubu da Stanley Osifor.
Tsohon gwamnan Anambra, Peter Obi ya musanta zargin cewa yana guje wa Atiku Abubakar kafin zaben 2027, yana cewa shi babban jagora ne kuma dan uwansa na siyasa.
ADC ta sahalewa Atiku Abubakar, Rotimi Amaechi da Mohammed Hayatu Deen su kara a zaben fitar da dan takarar shugaban kasa da za a yi ranar Litinin.
Jam'iyyar APC mai mulki ta sanar da Gwamna Caleb Mutfwang da Ahmed Tijjani Galadima a matsayin yan takarar gwamna a jihohin Filato da Adamawa gabanin 2027.
AbdulAziz Ganduje, ɗan tsohon shugaban APC na ƙasa, ya sayi fom domin takarar kujerar majalisar wakilai a Kano ƙarƙashin jam’iyyar NDC mai adawa a Najeriya.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda ya bayyana kwarin gwiwar cewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu ne zai lashe zabe karo na biyu a babban zaben 2027.
Siyasar Najeriya
Samu kari