Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Zamfara, Alhaji Abdulaziz Yari, da Sanata Kabiru Garba Marafa sun fice daga jam'iyyar APC mai mulki zuwa babbar jam'iyyar adawa ta PDP.
Ministan Kwadago da Ayyuka, Sanata Chris Ngige, ya ce Ubangiji ya masa magana game da niyyarsa na takarar shugaban kasa kuma zai kaddamar da takarar ranar Talat
Kakakin majalisar dokokin jihar Bauchi, Rt. Hon. Abubakar Sulaiman, ya sauya sheka daga jam’iyyar All Progressives Congress (APC) zuwa Peoples Democratic (PDP).
Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya umarci masu neman yin takara a zaben 2023 da ke gwamnatinsa, da su ajiye mukamansu. Ya basu zuwa ranar Litinin.
Bola Tinubu, dan takarar shugabancin kasa karkashin jam'iyyar APC mai fatan gaje kujerar shugaba kasa Buhari, ya ce bai kamata matasa su cigaba da kokawa ba.
Gwamnan Jihar Ribas, Nyesom Wike ya caccaki Gwamnatin Tarayya akan yafe wa tsohon Gwamnan Jihar Filato da na Jihar Taraba, Joshua Dariye da Jolly Nyame, wadanda
Bola Tinubu, David Umahi da Kayode Fayemi sun fadawa Muhammadu Buhari za su yi takara, kuma bai fadawa kowa ya janye takara ba, bai ce zai mara masu baya ba.
am’iyyar APC ta samu karuwar fiye da mambobi 1,502 wadanda suka bar jam’iyyar PDP a gundumar Pil Gani da ke karamar hukumar Langtang ta arewa a Jihar Filato, Th
Kungiyar magoya bayan Atiku Abubakar mai suna "Atiku State of Mind" ta janye goyon bayanta ga dan takarar na shugaban kasa a PDP ta koma goyon bayan dan takarar
Siyasa
Samu kari