Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta sanya lokacin gudanar da babban taronta na kasa. APC ta shirya gudanar da taron ne domin zaben shugabanni a shekarar 2026.
Wasu mambobin jam'iyyar APC mai mulki sun maka kwamitin riko wanda Mai Mala Buni ke jagoranta a gaban wata babbar kotun tarayya da ke Abuja kan babban taronta.
Mai magana da yawun, Femi Adesina, ya yi waiwaye kan yadda ubangidansa, Shugaba Muhammadu Buhari ya sha fama da masu hasashen gobe tun bayan da ya hau mulki.
Babban bulaliyar Majalisar Dattawa ta Najeriya, Sanata Orji Uzor Kalu ya shawarci 'yan Najeriya musamman kabilan Igbo su rika koya yadda za su rika yarda da Shu
Tsohon mataimakin shugaban jam'iyyar CPC da aka rusa, Saliu Mustapha ya roki masu takarar kujerar shugaban jam'iyyar APC na kasa da su hakura su mara masa baya.
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya ja kunne inda ya ce matsawar jam’iyyarsa, APC ba ta gyara duk wasu rigingimun da ke cikin ta ba, jam’iyyar adawa ta PDP za ta
Cece-kuce ya barke yayin da tsohon shugaban kasa, Dakta Goidluck Jonathan, ya ziyarci shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, har sau biyu a mako, da lauje cikin nadi.
Shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana cewa yana fatan ya kammala wa'adin mulkinsa lafiya domin 'tsufa ya fara kama shi', Daily Trust ta ruwaito. Buhari, wanda ya
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana matsayarsa da yadda yake jin dadin yadda jam'iyyar APC ke tafiyar da harkokin mulkin kasar. Ya ce ba matsala a kasar.
Raymond Dokpesi,tsohon shugaban kafar sadarwa ta Daar ya ce ya kamata shugaban kasan da zai gaji mulki a 2023 ya kasance wanda zai hade kan kasar nan gaba daya.
Siyasa
Samu kari