Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Wasu daga cikin 'yan takarar shugabancin kasa da masu mukaman siyasa da ke jam'iyyun siyasar kasar nan a halin yanzu sun hallara liyafar buda-baki a Aso Villa.
Hajiya Aisha Buhari, ta bukaci jam’iyyun siyasa da su dunga duba yiwuwar tsayar da mata a matsayin abokan takarar masu neman kujerun shugabanci a zaben kasar.
Gabannin babban zaben 2023 akwai akalla yan siyasa 42 da suka nuna sha'awarsu a kan kujerar shugaban kasa Muhammadu Buhari. Suna ci gaba da tuntubar manya.
Wani matashin da ke neman Shugaban kasa a APC, ya nemi mutane su hada masa N100m. Adamu Garba ya fito shafukan Facebook da Twitter ya bada lambobin akawun.
Wata kugiyar mai suna, Generational Powershift Forum, GPF, ta ja kunnen tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar akan surutai dangane da yiwuwar tsayar d
Yanzu haka batun siyar da fom din takara na ko wanne mataki na jam’iyyar APC wanda za a fara yau (Asabar) ya tsaya cak sai baba ta gani, The Punch ta ruwaito.
Yan siyasa kamar David Umahi, Chris Ngige, Dele Momodu da dai sauransu sun bayyana cewa Ubangiji yayi magana da su kai tsaye domin shiga takara a zabe mai zuwa.
Manyan yan siyasa a jam’iyyun All Progressives Congress (APC) mai mulki da Peoples Democratic Party (PDP) mai adawa sun fara sauye-sauyen sheka gabannin 2023.
Wata sabuwa ta sake kacamewa a gidan Buhari inda hankula suka tashi a sakateriyar jam'iyyar APC ta kasa a ranar Juma'a sakamakon hukuncin shugaban jam'iyyar.
Siyasa
Samu kari