Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta bayyana cewa ba za ta tantance shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ba, domin shiga zaben fitar da gwani da za ta gudanar.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta bayyana cewa ba za ta tantance shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ba, domin shiga zaben fitar da gwani da za ta gudanar.
Sheikh Isa Ali Pantami ya yi magana kan sauya sheka daga APC idan bai samu tikitin takara ba. Pantami ya ce ya yi magana da Bola Tinubu kan fitar da 'yan takara.
Tsohon sifeta-janar na 'yan sanda (IGP), Mike Okiro ya bayyana yadda wasu 'yan siyasan da bai ambaci sunansu ba suka maida shi talaka fitik a lokacin takara.
Da farko dai tun kan a fara zaben fidda gwanin, gwamnoni uku basu da abokan hamayya a wannan zabe. Hakan na nufin cewa kai tsaye sun lashe zaben kuma su zasu.
Yayin da ake tsaka da zaben fidda gwanin jam’iyyar APC a Jihar Sokoto, akalla ‘yan takarar gwamna guda uku cikin guda 5 ne su ka bar wurin zaben, The Punch ta r
Umar Mohammed Bago ya yi nasarar lashe zaben fidda gwani na takarar kujerar gwamnan jihar Neja a karkashin inuwar jam’iyyar All Progressives Congress(APC).
Jagoran jam'iyyar All Progressives Congress kuma dan takaran kujeran shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana cewa yana cikin koshin lafiya kuma shirya yake
Adamawa - Sanata Aishatu Binani ta lallasa gardawa biyar a zaben fidda gwanin yan takaran gwamnan jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a jihar Adamawa.
Ana zargin gwamnonin kasar kudu maso gabas sun taimakawa jam’iyyar PDP wajen rasa Peter Obi. Nyesom Wike ya ce ko da Obi ya zauna a PDP, dama ba zai dace ba.
Akalla gwamnoni hudu da wasu mataimakan gwamnoni 2 ne suka mallaki tikitin takara na jam’iyyar adawa ta PDP domin neman kujerun sanatoci a zaben 2023 mai zuwa.
Idris Abiola-Ajimobi ya zama ‘dan takarar APC na shiyyar Kudu maso yammacin Ibadan II. Mai gidan Fatima Ganduje ya samu tikiti kamar dai yayanta a jihar Kano.
Siyasa
Samu kari