Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta bayyana cewa ba za ta tantance shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ba, domin shiga zaben fitar da gwani da za ta gudanar.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta bayyana cewa ba za ta tantance shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ba, domin shiga zaben fitar da gwani da za ta gudanar.
Shugaban Kungiyar Kamfen Din Shugaban Kasa na Peter Obi, Doyin Okupe ya ce jam'iyyun APC da PDP sun gama tashensu kuma masu zabe ba za su sake kula su ba. Okupe
Gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu, ya kara jaddada matsayar su ta kungiyar gwamnonin kudu na aiwatar da tsarin karɓa karɓa, hakane kaɗai zai kawo nasara.
Tsohon shugaban marasa rinjaye a majalisa kuma shugaban kungiyar yakin neman zaben shugaban kasa na Rotimi Amaechi, Sanata Ali Ndume, APC, Borno South ya goyi b
Gwamna Muhammed Badaru Abubakar na jihar Jigawa, ya bayyana cewa baki ɗaya deleget ɗin APC sun san shi sun kuma san wanda ya dace su zaɓa a zaben fidda gwani.
Jaroran jam'iyyar APC na ƙasa kuma ɗan takarar shugaban ƙasa a babban zaɓen 2023 da ke tafe, Bola Tinubu, ya ziyarci jihar Kuros Riba don neman goyon baya.
Takaddama ya biyo bayan zaben fidda dan takaran APC wanda zai wakilci mazabar Bade/Jakusko a jihar Yola, yawancin masu neman kujerar sun ce ba a yi zabe ba.
Farouk Aliyu ya ce jam’iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki na da yan takara biyar da za su iya lallasa dan takarar jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar.
Gwamnan Jihar Rivers, Nyesom Wike, a rana Laraba da yamma ya ziyarci dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP a babban zaben 2023, Atiku Abubakar a gidansa da
Sakamakon zaben fidda gwanin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP da Atiku Abubakar ya yi nasara bai yiwa tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo dadi ba.
Siyasa
Samu kari