Mutum 6 daga cikin wadanda suka nuna sha'awar takarar gwamnan jihar Yobe a Inuwar APC sun garzaya sun gana da mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima.
Mutum 6 daga cikin wadanda suka nuna sha'awar takarar gwamnan jihar Yobe a Inuwar APC sun garzaya sun gana da mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima.
Jam’iyyar NDC ta ware tikitin takarar shugaban kasa na zaben 2027 ga yankin kudu, yayin da ta ayyana cewa yankin arewa zai samu damar takara a 2031.
Sanata Ayodele Arise ya zanta da manema labarai a kan barazanar sauke Muhammadu Buhari, ya bayyana cewa Sanatocin jam’iyyar APC ba za su bari a tsige shi ba.
Kungiyar Miyetti Allah ta ce ta umurci kowane Bafulatani a kasar nan da kada ya zabi dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour Party, Mista Peter Obi. Raho.
Tsohon Shugaban Najeriya Goodluck Ebele Jonathan ya yi magana a game da abin da ya jawo rashin hadin kai a shekarun 1960, sannan ya tabo batun siyasar 2023.
Bayan faɗuwa a zaben fidda gwanin APC, shugaban ƙasa, Muhammadu Buhati, ya sake naɗa Bashir Ahmad kan matsayin mai taimaka masa na musamman kan sadarwar digital
Tsohon hafsan sojin Najeriya, Laftanar Janar Tukur Buratai ya maka mawallafin jaridar Saharar Reporters Omoyele Sowore a gaban wata babbar kotun tarayya dake b.
Daraktan kanfen ɗin Tinubu na jam'iyyar APC kuma gwamnan Filato, Simon Lalong, ya ce sun shirya tsaf domin fara yaƙin neman zaɓem shugaban ƙasa a zaɓen 2023.
A kokarinsa na shawo kan gwamnan Ribas, Nyesom Wike, Atiku na naɗa gwamnan Adamawa a matsayin shugaban tawagarsa da zata sulhunta da tsagin gwamna Nyesom Wike.
Jigon jam'iyyar APC a jihar Jigawa kuma 'dan takarar kujerar sanatan Jigawa ta tsakiya, Alhaji Tijjani Ibrahim Gaya, ya kwanta dama sakamakon rashin lafiya.
‘Dan takaran shugaban kasa a jam’iyyar Labour Party yace ba zai cigaba da tallafin man fetur ba. Idan aka janye tallafi, sai an rika sayen fetur a kan N400.
Siyasa
Samu kari