Jam’iyyar NDC ta ware tikitin takarar shugaban kasa na zaben 2027 ga yankin kudu, yayin da ta ayyana cewa yankin arewa zai samu damar takara a 2031.
Jam’iyyar NDC ta ware tikitin takarar shugaban kasa na zaben 2027 ga yankin kudu, yayin da ta ayyana cewa yankin arewa zai samu damar takara a 2031.
Yayin da gwamnan Ribas ya fara kulla kawance da wasu manyan jiga-jigan APC, mai maga da yawun jam'iyyar a Ribas, Finebone, ya sauya sheƙa zuwa tsagin adawa PDP
Shugaban Jam’iyyar NNPP a Katsina yana so a kama ‘Dan takaran APC, Umar Dikko Radda. NNPP ta ce Radda ya saba dokar zabe domin ya fara yin kamfe tun yanzu.
Abuja - Fadar shugaban kasa ta ce, yan ta’adan da suka yi garkuwa da fasinjojin jirgin kasa dake jigilar daga Abuja zuwa Kaduna sun yaudari gwamnati. rahoton .
Dariye, wanda ke zaman gidan yari na shekaru 10 a gidan yari, ya shaki iskar 'yanci a ranar Litinin din da ta gabata bayan kimanin shekaru hudu yana daure.
Dan Takarar Shugaban Kasa na Labour Party, LP, Peter Obi ya jadada cewa zai rage talauci da rashin tsaro idan ya lashe zaben shugaban kasa na 2023 a Najeriya.
Matthew Kukah, Bishop na cocin Katolika na Sokoto, yace tikitin musulmi da musulmi da jam'iyyar APC ta yi koma baya ne ga cigaban da ake samu na hada kan yan ka
Shugaban wata kungiya ta Fastoci mai suna CCN, Ben Amodu ya kira taron manema labarai a Abuja, yace ya zama wajibi a hukunta Gwamnan Filato a kan zaben APC.
Nyesom Wike ya yi watsi da batun sulhu, ya tafi kotu yana neman zama ‘Dan takara. Wike yana ganin Aminu Tambuwal ya sallama kuri’unsa ne bayan an fara zabe.
Wadanda suka shiga neman tikitin zama ‘Yan Majalisa za su marawa Atiku Abubakar baya ya samu kuri’a miliyan 20, A tarihin Najeriya ba a taba samun wannan ba.
Siyasa
Samu kari