Jam’iyyar NDC ta ware tikitin takarar shugaban kasa na zaben 2027 ga yankin kudu, yayin da ta ayyana cewa yankin arewa zai samu damar takara a 2031.
Jam’iyyar NDC ta ware tikitin takarar shugaban kasa na zaben 2027 ga yankin kudu, yayin da ta ayyana cewa yankin arewa zai samu damar takara a 2031.
Babban rikici ya raba kan Gwamnonin APC (PGF) a ranar 8 ga Mayu, 2026, inda aka samu ɓangarori biyu ƙarƙashin Hope Uzodimma da Dapo Abiodun gabanin zaɓen 2027.
Festus Keyamo, karamin ministan kwadago da aikin yi, yace zai iya tuka mota tun daga Abuja har Kaduna ba tare da masu tsaron lafiyarsa ba. Yace ana yi, zai iya.
Jam'iyyar APC reshen jihar Ribas ta ƙara rashin babban jigonta kuma ɗaya daga cikin makusantan tsohon ministan sufuri, Rotimi Amaechi, ya koma jam'iyyar PDP.
Manyan 'Yan takaran Shugaban kasan 2023 sun je taron NBA, an nemi Rabiu Kwankwaso an rasa. Za a ji abin da manyan Yan takaran 2023 suka fada a taron da ake yi.
Bayan sauka da motar jam'iyyar NNPP mai alama kayan marmari, Mallam Ibrahim Shekarau ya bayyana dalilan da suka sa yi watsi da jam'iyyar, The Nation ta ruwaito.
Kungiyar Yarbawa tana goyon bayan Peter Obi a kan Bola Tinubu, Atiku Abubakar da Kwankwaso. Ayo Adebanjo wanda shi ne shugaban ‘Yan Afenifere ya bayyana haka.
A 2023, APC za ta iya marawa jam'iyyar NNPP baya tayi nasara a zaben jihar Akwa Ibom. Wani Jigon Jam’iyya, Etim Etim ya nuna su na tare da John Akpanudoedehe.
A makon nan mu ka samu labari Atiku Abubakar da jam’iyyar hamayya ta PDP sun kammala shirin kafa kwamitin yakin neman kujerar shugabancin kasa a zaben 2023.
Wasu mutane da ake zargin yan daban siyasa ne na jam'iyyar PDP sun tashi taron magoya bayan ɗan takarar Shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar a jihar Ribas.
A yau Lahadi 22 ga watan Agusta ne tsohon gwamnan Kano, Mallam Ibrahim Shekarau ya yi sallama da jam'iyyar Kwankwaso NNPP, a cewar rahotonnin da ke iso mu yanzu
Siyasa
Samu kari