Hukumar yaki da rashawa ta EFCC ta fara neman Sadiya Umar Farouq, wacce ta rike kujerar ministar jin kai karkashin gwamnatin Marigayi Muhammadu Buhari.
Hukumar yaki da rashawa ta EFCC ta fara neman Sadiya Umar Farouq, wacce ta rike kujerar ministar jin kai karkashin gwamnatin Marigayi Muhammadu Buhari.
Jam'iyyar APC ta fara fitar da sunayen wadanda za su tsaya mata takara a kujerun Majalisar tarayya, inda wasu fitattun yan majalisa duka rasa damar tazarce.
Jami'an tsaro dauke da bindigu da aka zargin yan sanda ne, a safiyar ranar Alhamis sun mamaye sakatariyar jam'iyyar NNPP da ke Maiduguri, Jihar Borno kwanaki ka
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Accord Party, Farfesa Christopher Imumolen ya zabi tsohon sakataren gwamnatin jihar Zamfara, Bello Bala Maru a matsayin a
Sanata Dino Melaye yana ganin jam’iyyar PDP za ta shiga har Legas, ta koyawa Asiwaju Bola Tinubu darasi a siyasar 2023 duk da Tinubu ya fito daga jihar Legas.
Yayin da lamari ke ƙara dagulewa a jam'iyyar PDP, Farah Dagogo, ɗan majalisar wakilai daga Ribas ya ayyana shirin na haɗa macin mutane miliyan N10m ga Atiku.
Sarkin Kano na 14, kuma tsohon gwamnan babban bankin Najeriya (CBN) ya ba 'yan Najeriya shawarin irin shugabannin da ya kamata su zaba a zaben 2023 mai zuwa.
Jam’iyyar NNPP mai alamar kayan marmari ta musanta yunkurin ruguza tsarinta domin hada kai da sauran jam'iyyun siyasa, Daily Trust ta ruwaito a yau Alhamis.
Aminu Bello Masari, gwamnan jihar Katsina ya bayyana kwarin giwarsa kan dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu gwamnan jihar Legas.
Jam'iyyar APC ta tsayar da Boka Ahmad Tinubu a matsayin dan takarar shugaban kasa, hakazalika Tinubu ya zabo Kashim Shettima a matsayin abokin gami a zaben 2023
Za a ji sunan ‘Dan takaran APC Ya Canza, Ya tashi daga Aminu zuwa Ahmed da za a shiga zabe a Jigawa. Ana Neman Hana ‘Dan APC Shiga Takaran Majalisa Saboda Sunan
Siyasa
Samu kari