Tsagin da jam'iyyar ADC da Nafiu Bala ke jagoranta ya bayyana cewa bai kamata jam'iyyar ta fara sayar da fom din neman takara ba. ya bukaci David Mark ya dakata.
Tsagin da jam'iyyar ADC da Nafiu Bala ke jagoranta ya bayyana cewa bai kamata jam'iyyar ta fara sayar da fom din neman takara ba. ya bukaci David Mark ya dakata.
Babban rikici ya raba kan Gwamnonin APC (PGF) a ranar 8 ga Mayu, 2026, inda aka samu ɓangarori biyu ƙarƙashin Hope Uzodimma da Dapo Abiodun gabanin zaɓen 2027.
Ministar walwala da harkokin jin ƙai, Hajiya Sadiya Umar Farouq, ta ce da ikon Allah mai gidanta za'a bayyana matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan Bauchi.
Cif Okhue, kakakin kungiyar Fararen Mayu da Matsafa ta Najeriya (WITZAM), ya ce babu wani matsala don jam'iyyar APC ta tsayar da musulmi biyu a takarar shugaban
Bangaren gwamnan jihar Rivers Nyesom Wike, a rikicin jam'iyyar PDP da ake yi suna bukaci a nada Taofeek Arapaja a matsayin shugaban jam'iyyar wucin gadi. Premiu
Abdulmumin Jibrin, kakakin yakin neman zaben Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi martani kan ikirarin da aka yi na cewa mai gidansa ya ce yan NNPP su zabi PDP. Jibrin
Za a ji Ɗan takarar shugabancin kasa a inuwar jam'iyyar PDP ta hamayya, Atiku Abubakar na shirin kai ziyara birnin Kano domin karbar Sanata Ibrahim Shekarau.
Kakakin jam'iyya mai kayan marmari kuma tsohon ɗan majalisar daga jihar Kano, Abdulmumini Jibrin, ya ce ƙarshen APC da PDP ya zo, zaɓen 2023 zai gigita mutane.
Tsohon dan majalisar wakilai kuma Kakakin yakin neman zaben jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP), AbdulMumini Jibrin ya ce Kwankwaso ya gaje farin jinin
Mike Okiro, tsohon sufeta janar na yan sandan Najeriya, ya ce an nada shi kwamishinan yan sanda ne saboda alfarma da Asiwaju Bola Tinubu, lokacin yana gwamnan
Bayan dawowa daga birnin Landan inda ya gana da wasu gwamnonin PDP, Bola Yinubu, Shettima, Adamu da jiga-jigan jam'iyyar APC sun sa labule a birnin tarayya.
Siyasa
Samu kari