Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi tsokaci kan sharuddan da Iran ta mika domin kawo karshen yaki. Trump ya ce Amurka na nazari kan sharuddan.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi tsokaci kan sharuddan da Iran ta mika domin kawo karshen yaki. Trump ya ce Amurka na nazari kan sharuddan.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Bayan gaza yin sulhu tsakanin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP Atiku Abubakar da bangaren gwamna Nyesom Wike na Jihar Rivers, gwamna da wasu makusanta
Dan takarar gwamna na jam'iyyar NNPP a babban zaben 2023 na jihar Kaduna, Sanata Suleiman Othman Hunkuyi, ya gabatar da Dr Sani Mazawaje a matsayin abokin taka
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya bayyana nadamarsa kan goyon bayan shugaban kasa na yanzu, Muhammadu Buhari a 2015. Obasanjo ya bayyana hakan ne yayin
Za a ji labari cewa Gwamnan jihar Ribas watau Nyesom Wike da kuma takwarorinsa na jihohin Oyo da Benuwai, Seyi Makinde da Samuel Ortom sun hadu a birnin Landan.
Jam'iyyar PDP ta caccaki Kashim Shettima kan yadda yake kokarin yin gogayyar suna da tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan bayan Zagon kasa da ya dinga masa.
Wasu jiga-jigan jam'iyyar APC a gundumar Dingyadi-Badawa a karamar hukumar Bodinga a jihar Sokoto sun sau ladansu, sun sauya sheka zuwa jam'iyyar PDP daga APC.
Mun kawo shugabannin PDP da suka yi fada da Nyesom Wike a cikin shekara shida. Za a ji yadda Nyesom Wike ya yaki Uche Secondus, Iyorchia Ayu da Ali Modu Sheriff
An yi wani ikirari mai tada hankali na cewa addini ne ake amfani da shi a jihar Anambra wurin bada manyan mukamai a gwamnati. Joe Igbokwe ne ya yi ikirarin a da
A yankin Kudu maso Yammacin Najeriya, tsohon gwamnan na Legas sananne ne wajen kitsawa da daura wasu fitattun 'yan siyasa a kujeru daban-daban, musannan a APC.
Siyasa
Samu kari