Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi tsokaci kan sharuddan da Iran ta mika domin kawo karshen yaki. Trump ya ce Amurka na nazari kan sharuddan.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi tsokaci kan sharuddan da Iran ta mika domin kawo karshen yaki. Trump ya ce Amurka na nazari kan sharuddan.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Mambobin kungiyar Next Level Consolidation Forum, wata kungiyar masoya Tinubu, sun bayyana cewa dan takaran kujeran shugaban kasa na APC, Asiwaju Bola Tinubu.
Jaridar Punch ta ruwaito cewa masoyan na Tinubu sun yi wannan aikin ne a gaban Daraktan Likitoci, Dokta Lasisi Muyideen da wasu manyan ma’aikatan asibitin.
A jiya aka ji labari shugaban kungiyar nan ta Northern Elders Forum (NEF) ta dattawan Arewa, Farfesa Ango Abdullahi yace Arewa ba ta da wani ‘dan takara a 2023.
Jigon jam'iyyar APC kuma tsohon ministan sadarwa,Adebayo Shittu, yace 'dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC, Bola Tinubu ba shi da matsalar rashin lafiya.
Za a ji labari cewa wani tsohon sakataren jam’iyyar LP ta nasa, Dr. Kayode Ajulo, ya bayyana cewa ba a lashe zabe daga samun shahara a shafukan sada zumunta.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau, yace Sanata Rabiu Musa ya ci amanarsa da mabiyansa inda yace wannan ne dalilin da yasa ya sauya jam'iyya.
Yayin ya rage saura 'yan makonni a fara yakin neman zaɓe, jam'iyyar APC mai mulki ta yi rashin babban jigonta a jihar Ogun, ya tattara masoya sun koma PDP.
An ce ya bayyana hakan ne a cikin wata wasika da ya aikewa shugaban jam’iyyar na kasa, Sanata Iyorchia Ayu, a ranar Alhamis 1 ga watan Satumban wannan shekarar.
Chief Olabode George, jigo a babbar jam'iyyar hamayya ta kasa PDP ya ce ya zama tilas shugaban PDP, Dakta Ayu, ya bar ofishin ciyaman kamin fara kamfen 2023
Siyasa
Samu kari