Jam’iyyar NDC ta roƙi Peter Obi da Rabiu Kwankwaso su sauya sheka daga ADC zuwa gare ta domin fafatawa zaɓen 2027, tare da ba su damar tikitin shugaban ƙasa.
Jam’iyyar NDC ta roƙi Peter Obi da Rabiu Kwankwaso su sauya sheka daga ADC zuwa gare ta domin fafatawa zaɓen 2027, tare da ba su damar tikitin shugaban ƙasa.
Gwamna Yahaya Bello ya ce dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Sanata Bola Ahmed Tinubu, zai iya dawo da Najeriya kan tafarkin ci gaba idan ya ci zabe.
Mai neman takarar shugaban ƙasa a inuwar jam'iyyar APC, Bola Ahmed Tinubu, ya naɗa gwamnan Kogi a matsayin shugaban tawagar matasan kamfe ɗinsa na ƙasa a 2023
A daidai lokacin da ake ta kiraye-kiraye kan a bari mata su shiga a dama dasu dumu-dumu a siyasa, mata biyar ne kadai suka samu shiga kwamitin kamfen din PDP.
Alhaji Atiku Abubakar, mai neman takara a inuwar PDP ya gamu da gagarumin koma baya duk da ya fito daga arewa, ƙungiyoyin yan arewa sun mara wa Tinubu baya.
Wani jigon babbar jam'iyyar hamayya a Hon. Junaidu Wasagu, ya ba zai iya jure rashin adalcin da ake masa ba a PDP, ya jagoranci wasu shugabanni sun koma APC.
Tsohon babban jami'in tsaron marigayi Janar Sani Abacha, Hamza Al-Mustapha a ranar Asabar, ya zubar da hawaye kan batun rashin tsaro a Najeriya. Ran dan takarar
Tun bayan nasarar zama dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu ya rika samun goyon baya da malaman addini a sassa daban na Najeriya. Ts
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar APC, Bola Ahmad Tinubu ya dira jihar Gombe domin halartar daurin auren dan gwamna, inda ya roki Gombawa su kada masa kuria
Rabiu Kwankwaso ya ci karo da dinbin mabiya yayin bude sabon sakatariyan NNPP a Warri. Hadimin tsohon Sanatan na Kano ta tsakiya yake cewa sun ci taro a yau.
Siyasa
Samu kari