Sanata Rabiu Kwankwaso ya amince ya zama mataimakin Peter Obi a zaɓen 2027 bayan gazawar tattaunawa da APC, a cewar wani makusancin Obi, Ibrahim Abdulkarim.
Sanata Rabiu Kwankwaso ya amince ya zama mataimakin Peter Obi a zaɓen 2027 bayan gazawar tattaunawa da APC, a cewar wani makusancin Obi, Ibrahim Abdulkarim.
Tsohon minsitan Buhari, kuma tsohon shugaban APC na kasa, Adams Oshiomole ya bayyana yadda gwamnoni ke taimakawa wajen dagula kasar nan a lokutan zabukan kasar.
Sanata Chimaroke Nnamani yace ‘yan adawa da masu neman ci masa mutunci na yada labarin karya a kansa da sunan FBI ta gano Nnamani ya saci kudi a sa’ilin mulki
Wani Lauya ya shigar da karar Mosunmola Sangodara a kotu, ana neman hana ta tsayawa takara a zaben 2023. Lauya ya bukaci a rusa takararta kan karyar satifiket.
Hukuncin da Alkali ya zartar a kan Isiaka Oyetola da Benedict Alabi ya nuna APC ba za ta shiga takara a zaben 2023 ba, wannan shi ne ra'ayin Mr. Daniel Bwala.
Jam’iyyar PDP tayi wani zama na musamman a ranar Talatar nan bayan dawowar Iyorchia Ayu daga waje. Shugaban PDP ya sa a binciki ‘Yan NWC da suka dawo da N122m
Hadimin Shugaban Kasa Bashir Ahmad ya wallafa sabbin hotunan dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar All Progressives Congress, APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu a
Masu tsarin tawagar kamfen din kujerar shugabancin kasa na Tinubu da Shettima sun yi ganawar sirri a Abuja a ranar Talata da yammaci inda suka sake duba sunaye.
Kwamitin amintattun jam'iyyar PDP ta bayyana cewa, bai samo mafita kwakkwara zamansa da gwamnan jihar Ribas Nyesom Wike ba, The Nation ta ruwaito a yammacin yau
A 2023, jam’iyyu 18 suka tsaida ‘yan takara 837 a zaben gwamnoni da za a gudanar a jihohi 28. APC za ta shiga zabe a Ogun ba tare da hamayya daga PDP da LP ba.
Siyasa
Samu kari