Sanata Rabiu Kwankwaso ya amince ya zama mataimakin Peter Obi a zaɓen 2027 bayan gazawar tattaunawa da APC, a cewar wani makusancin Obi, Ibrahim Abdulkarim.
Sanata Rabiu Kwankwaso ya amince ya zama mataimakin Peter Obi a zaɓen 2027 bayan gazawar tattaunawa da APC, a cewar wani makusancin Obi, Ibrahim Abdulkarim.
Jigon jam'iyyar PDP mai adawa, Chief Bode George, yace har yanzun ba'a warware matsala ɗaya da ta dami tsagin Wike ba duk da zaman da aka yi da Kwamitin BoT.
Majiyoyi sun bayyana cewa dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress (APC), Bola Tinubu, zai dawo kasar a ranar Juma’a ko kafin ranar.
Yayin da hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) ta saki sunayen 'yan takarar gwamna 28 a Najeriya da za su gwabza a zaben 2023, 11 daga cikinsu na neman wa'adi.
Na hannun daman Dankwambo, Alhaji Ahmed Abubakar Walama, ya sauya sheka daga Peoples Democratic Party (PDP), zuwa jam’iyyar All Progressives Congress (APC).
Mun ji labari Mai girma gwamnan jihar Bauchi, Bala Abdulqadir Mohammed yace Atiku Abubakar zai lashe zaben Shugabancin Najeriya, ya hada-kan al’ummar kasar.
Atare Awin ta bar mukaminta a Delta saboda tayi maganar siyasa. An fatattaki Mai bada shawarar saboda ta yabi farin jinin Peter Obi, ‘Dan adawar Ifeanyi Okowa.
Za a ji jam'iyyar APC ta ce jiga-jiganta sun yi nasarar dinke wata baraka da batun hada gangamin yakin neman zabe na dan takararta na shugaban kasa ya haddasa.
Kakakin kwamitin kamfen na dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC, Festus Keyamo, a daren ranar Laraba ya ce bai san inda dan takarar shugaban kasa na ja
Dandazon mata da dama daga yankin su Peter Obi sun yi tururuwar nuna goyon bayansu ga dan takarar shugaban kasan jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu a zaben 2023
Siyasa
Samu kari