A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya ja tawagar manyan APC inda suka mika dan ga gwamna Abba Kabir Yusuf don ya nemi takara a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya ja tawagar manyan APC inda suka mika dan ga gwamna Abba Kabir Yusuf don ya nemi takara a 2027.
Rundunar yan sandan Gombe sun musanta rahoton da ke cewa an kona gidan shugaban ADC na bangare, Nafiu Bala, suna cewa labarin karya ne kuma yaudara.
Yayin da ya rage kwanaki 49 a fita fagen zaben shugaban kasa, jam'iyyar APC ta yi rashin daya daga kusoshin da suka raine ta tun a matakin farko a Kuros Riba.
Yayin da guguwar siyasa ke ci gaba da kadawa da sassan Najeriya, dan majalisar jiha mai wakiltar Gwale a Kano, Babangida, ya sake sauya sheka zuwa APC daga NNPP
Asiwaju Ahmed Bola Tinubu, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC ya nada wa takwararsa na LP, Peter Obi sabon suna ya kira shi 'Mr Stingy' wato marowacci.
Wani fitaccen malamin addini a Najeriya ya bayyana abin da ya hango game da zaben 2023 mai zuwa, ya ce har yanzu Allah bai sanar dashi magajin Buhari a zaben.
Wasu yan takarar majalisar dokokin jihar Jigawa su 8 karkashin jam'iyyar Labour sun sauya sheka zuwa jam'iyyar APC, sunce sun gane ita ce jam'iyya mafi nagarta.
Rundunar tsaron jihar adamawa ta kara jami'an tsaro a ciki wajen babban birnin jihar Yola, gabanin zuwan shugaba Muhammadu Buhari bude yakin neman zaben Binani
Mai neman zama gwamnan Katsina a inuwar APC mai mulki ya karkare yakin neman zabensa a shiyyar Katsina ta tsakiya, ya karbi daruruwan masu sauya sheka daga PDP.
Jam'iyyar Labour ta bakin kakakin kungiyar kamfen din Obi-Datti ta ce dan takarar shugaban kasarta ya dogara ne da goyon baya daga talakawa don nasara a 2023.
Yayin da ya rage kwanaki a fafata babban zaben wannan shekara da muke ciki, wasu mutane d'auke da bindigu sun yi ajalin shugaban YPP na wata gunduma a Imo.
Siyasa
Samu kari