Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Ana ganin Atiku Abubakar shi ne babban barazanar da APC take fuskanta, rahoton nan ya yi bayanin yadda Bola Tinubu zai doke ‘yan takara a zaben da za a shirya.
Bayani ne aka yi dalla-dalla a kan yadda ‘Yan Takaran APC, PDP, NNPP da LP a zaben shugabancin kasa za suyi wa kuri’un da ake da su a Kano rubdugu da wawa.
Malamin addini wanda ya yi hasashen cewa an yi wa kungiyar kwallon kafa na Chelsea asiri ya yi hasashen abubuwan da za su faru a zabukan Katsina, Abia da Taraba
Gabannin babban zaben shugaban kasa na 2023, Bola Tinubu, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC ya ce sai Inyamurai sun zabe shi sannan ya yi masu aiki.
Peoples Redemption Party (PRP) ta sanar da Cyrus Johnson a matsayin wanda zai maye gurbin tsohon dan takarar gwamnan Ogun, wanda Allah ya yi wa rasuwa a baya.
Kotun daukaka kara mai zama a babban birnin tarayya Abuja ta kori yar takarar majalisar tarayya ta PDP a mazabar Ado/Okpokwu/Ogbadibo, Aida Ogwuche, jihar Benue
Kwamishinan yada labarai na jihar Legas, Gbenga Omotosho, ya bayyana cewa kungiyar kwadugo ta bayyana goyon bayanta da burin Bola Tinubu da Gwamna Sanwo-Olu.
Peter Obi ya shawarci yan Najeriya da su kula da wanda za su zaba a matsayin shugaban kasa a 2023, cewa kada su yarda su mika kasar ga mutumin da bai da lafiya.
Isaac Auta Zankai, mataimakin kakakin majalisar dokokin Kaduna da mamba mai wakiltar Zaria, Suleiman Dabo, sun fita daga jam'iyyar APC sun koma Labour Party.
Siyasa
Samu kari