Shugaban tsagin ADC a Najeriya, Nafi’u Bala ya musanta rahoton da ke cewa ya yi nadamar rikicin jam’iyya tare da zargin rayuwarsa na cikin haɗari.
Shugaban tsagin ADC a Najeriya, Nafi’u Bala ya musanta rahoton da ke cewa ya yi nadamar rikicin jam’iyya tare da zargin rayuwarsa na cikin haɗari.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Muhammadu Buhari ya nuna hukumar INEC ba za ta canza lokacin zabe ba, shugaban kasa ya fadi haka da ya hadu fastoci a inuwar kungiyarsu ta CBCN a Aso Rock.
Bayan ta je kotu, Jam’iyyar NNPP ta maye gurbin irinsu Sanata Ibrahim Shekarau da wasu ‘Yan takara da suka canza sheka. A ciki har da wanda ya saida takararsa.
Wasu jam’iyyun siyasar da ba su da karfi za su goyi bayan takarar Atiku Abubakar. Sakataren yada labaran PDP a Najeriya ya ce sun dauko irin salon Bola Tinubu.
Rikicin APC ya yi tasiri yayin da Bola Tinubu ya je kamfe a Enugu. Sabanin da ake da shi da Shugaban APC na reshen jihar, Ugochukwu Agballah ya kawo matsala.
Jam'iyyar NNPP mai kayan dadi ta yi rashin nasara kan karar da ta shigar tana mai neman a haramtawa dan takarar APC, Uba Sani shiga babban zaben 2023 mai zuwa.
Danbarwa a jam'iyyar hamayya ta kasa ta bude sabon shafi, na kusa da gwamnan Enugu ya ce ba zak ci gaba da shiru shiru ba lokaci ya yi da zai fadi ra'ayinsa.
Yayin da dan takarar gwamnan Katsina na PDP, Yakubu Lado, ke cigaba da yawon neman kuri'un al'umma ya gamu da goyon baya a kananan hukumomin Sandamu da Mai'Adua
Kotun Koli a Najeriya ta zabi ranar 13 ga watan Janairu domin kawo karshen rigima kan tikitin takarar gwamnan jihar Jigawa a inuwar jam'iyar APC mai mulki.
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Bola Tinubu, ya ziyarci fitaccen gwamnan PDP a daidai lokacin da suka gaza sasanta banbancinsu da Atiku Abubakar.
Siyasa
Samu kari