Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Shugaban kasa, Alhaji Muhammadu Buhari, ya amince da da sake nada kwamishinonin hukumar ICPC 7 a karo na biyu, ya nemi Sanatoci su sahale masa a wani sako.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NNPP ya gamu da cikas yayin da yan NNPP kimanin 700,000 suka fita suka koma jam'iyyar PDP.
Kwanaki kasa da 50 kafin zaben shugaban kasa a watan Fabrairu, tsohon shugaban PDP a jihar Gombe tare da daruruwan masoyansa sun komaai alamar kayan maramari.
A daidai lokacin da komai ya kankama gamr da tunkarar babban zabe a watan Fabrairu, dubbannin yan siyasa a garinsu Sanata George Akume sun tattara sun koma PDP.
Yayin da babban zaben shugaban kasa ke kara gabatowa, jam'iyyar APC a jihar Zamfara ta karbi karin masu sauya sheka. Sun yi takara a zaben fidda gwanin PDP.
Idan Rabiu Kwankwaso ya kammala kamfe a gari, ya kan je har fada domin ya gaida Sarki. Bayan gangamin NNPP, Kwankwaso sun ziyarci fadar Sarkin Karshi a jiya
Gwamna Okezie Ikpeazu na jihar Abiya ya tabbatar da cewa mai neman zama magajinsa a jam'iyyar PDP a zaben 2023 na fama da rashin lafiya har ya kwanta a Asibiti.
APC za ta hada-kai da Jam’iyyar adawa domin a dankara PDP da kasa. Amma akwai ‘yan bangare dabam a jam’iyyar hamayyar kasar da ba su yarda a bi Bola Tinubu ba.
Shugaban kamfe na NNPP a Arewa maso gabas, Babayo Liman ya bada sanarwar shiga PDP. Liman ya fadawa magoya bayansa a jihohin yankin su goyi bayan Atiku Abubakar
Siyasa
Samu kari