Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Rahotanni sun bayyana cewa magoya bayan jam'iyyar APC biyu ne suka riga mu gidan gaskiya yayin da hatsari ya rutsa da motarsu a hanyar zuwa jamfe a Ebonyi.
Yayin da babban zaben shugaban kasa na 2023 ke kara gabatowa, jigo kuma mai daukar nauyin APC a jihar Delta, Cif Tony Amechi ya koma jam'iyyar PDP mai adawa.
A ranar Larabar aka kawo rahoto ganin rigima ta ki ta ki cinyewa a APC, Bola Tinubu yana fuskantar barazana a Enugu, babu jituwa tsakanin manyan ‘yan jam’iyya.
Daga karshe dai babbar Kotun tarayya mai zama a Abuja ta kawo karshen karar da wani lauya ya shekar da Bola Tinubu kan zabo Musulmi a matsayin abokin takara.
Ganin zaben 2023 ya karaso, wasu Limaman cocin katolika da ke Kudu maso yammacin Najeriya sun yi zama na musamman a Ibadan domin kira ga mabiyansu a filin zabe.
Sanata Uba Sani, dan takarar gwamna karkashin inuwar jam'iyyar All Progressives Congress, APC, ya ce zai warware wasu tsare-tsare da gwamnatin El-Rufai ta yi.
Da Janar Ibarahim Babangida ya bari an karasa zaben 1993, a jiya aka ji abin da ya hana jam’iyyar SDP kafa gwamnati da MKO Abiola a matsayin shugaban kasa.
Kungiyar Incorporated Trustees of Advocacy for Social Right Advancement & Development Initiative ta na so kotun tarayya ta binciki Asiwaju Bola Ahmed Tinubu
’Yan takarkar kujerar Gwamnan Jihar Kano a karkashin jam’iyyu daban-daban sun rattaba hannu a kan yarjejeniyar zaman lafiya gabannin babban zaben kasa na 2023.
Siyasa
Samu kari