Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Mai neman zama shugaban kasa a inuwar jam'iyyar NNPP mai kayan marmari, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce yan Najeriya suna da wanu zabin bayan APC, da PDP.
Yayin da ya isa fadar mai martaba sarkin Bauchi a ranar Litinin, 23 ga watan Janairu, Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce lallai bai ba yan Najeriya kunya ba.
A ziyarar da dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar APC ya kaiwa sarkin Dutse a jiya nuna goyan banyasa ga dan takarar kuma ya nuna zai iya mulkin Nigeria..
APC ta fadawa Gwamna Bala Mohammed ya soma rubuta wasiyyarsa ta karshe. Jam’iyyar APC ta shirya karbe Bauchi daga hannun PDP, ta aikawa Gwamnan na PDP sako
Kusa a tafiyar Bola Tinubu, Abayomi Mumuni wanda ya taba yin jam’iyyar CPC ya ce Tinubu bai samun goyon bayan da ake sa rai daga wajen Muhammadu Buhari a 2023.
Bola Ahmed Tinubu, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC a zaben 2023 da ke tafe ya yi wata ganawa ta musamman da malamai da shugabannin addini a Bauchi
Shugaban majalisar dattawna Najeriya, Sanata Ahmad Ibrahim Lawan, ya roki mazauna arewa maso gabashin Najeriya su saka wa Buhari bisa ceto su daga Boko Haram.
Shugaban Daar Communications kuma jigo a PDP ya ce a yankin Kudu maso kudu, an samu mutum miliyan bakwai masu katin zabe da suka dawo daga rakiyar jam’iyyar APC
Kotun ɗaukaka kara ta yanke hukunci kan zaben fidda ɗan takarar gwamnan APC a jihar Benuwai, ta umarci a canza zabe a kananan hukumomi 11 na jihar cikin 14.
Siyasa
Samu kari