Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jirgin yakin neman kujerar shugaban kasan Najeriya a zaben 2023 na jam'iyya PDP ya garzaya jihar Kebbi, Arewa maso yammacin Najeriya a yau Asabar, 28 ga Junairu
Tawagar gwamnoni 5 da ake wa lakabi da G-5 sun tabbatar da goyon bayansu da masu neman takara a inuwar PDP a jihar Enugu yayin da ake tunkarar babban zabe.
Babbar jam'iyyar hamayya ta ƙasa PDP fa sanar da ɗaukar matakin dakatarwa kan shugaban jam'iyya na jihar Ebonyi, Okoroafor, bisa zargin yi mata zagon ƙasa.
Irinsu International Press Centre; Institute for Media and Society; da Partners for Electoral Reform sun yi bincike a kan magudin da za ayi a zabe mai zuwa.
Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo ya maida martani da tsohon ministan makamashi, ya ce Atiku Abubakar da jam'iyar PDP na yakin neman zabe da ayyukan gwamnatinsa.
Kakakin New Nigeria People’s Party (NNPP) ya zargi INEC da kin bin hukuncin kotu, Dr. Agbo Major ya ce hukumar tayi watsi da doka wajen canza wasu yan takaranta
Yan takarar Shugaban kasar shugaban kasar Nigeria sun bayyyanawa yan Nigeria abinda zasuyi a kwana darin farko in aka zabesu a shekarar 2023 a kwana darin farko
Jam'iyyar Labour ta yi martani kan jita-jita da ke yawo na cewa dan takarar shugaban kasarta Mr Peter Obi yana shirin janye wa wani gabanin babban zaben 2023.
Phrank Shu'aibu, hadimin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, Atiku Abubakar yace, Bola Tinubu na APC ya san ba zai ci zabe ba
Siyasa
Samu kari