Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Gwamna Nyesom Wike na jihar RIvers ya bayyana cewa ba zasu yarda jam'iyyyar PDP da Atiku Abubakar su lashe zabe ba saboda tun yanzu sun fara masa barazana.
Duk da tana auren Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni kuma tana goyon bayan APC a babban zabe, Gumsu Abacha ta ce PDP za ta goyi baya a Jihohin Arewacin Najeriya.
Asiwaju Ahmed Tinubu ya yi wasu babatu da ya je jihar Ogun, ‘Dan takaran na jam’iyyar PDP ya ce bai kamata ayi wasa da kalaman da Bola Tinubu ya yi a Ogun ba.
Kakakin Coalition of United Political Parties (CUPP)a Delta, Prince Henry Eze ya bada sanarwar goyon bayan Atiku Abubakar ne saboda manufofinsa da tafiyarsa.
Dan takarar shugaban ƙasa a inuwar jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya bayyana shirinsa ga yan gudun Hijira idan har Allah ya ba shi mulki a zaben 2023.
Alhaji Aliyu Maina, 'dan takarar gwamnan jihar Adamawa a karkashin jam'iyyar NRM, ya kwanta dama ranar Laraba. Wannan na zuwa ne ana saura wata 1 zaben gwamna.
Dumo Lulu-Briggs, dan takarar gwamna na jam’iyyar Accord ya tsallake rijiya da baya a hannun yan bindiga a ranar Asabar, kuma ya zargi PDP da hannu a ciki.
Ayodele Adewale,sakataren shirye-shirye na APc yace wannan motocin kudin da suka shiga gidan Tinubu jajiberin zaben 2019 batan kai suka yi,basu da alaka da shi.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu, ya sha alwashin cewa yara ba za su sake bacci da yunwa ba idan ya zama magajin Buhari a 2023.
Siyasa
Samu kari