Atiku Abubakar ya yi gargadi kan shirin hana kamfen din 2027 a jihohin Arewa takwas da suka hada da Borno, Plateau, Bauchi, Benue, Niger, Sokoto, Kebbi, Kano.
Atiku Abubakar ya yi gargadi kan shirin hana kamfen din 2027 a jihohin Arewa takwas da suka hada da Borno, Plateau, Bauchi, Benue, Niger, Sokoto, Kebbi, Kano.
Jam’iyyar NDC ta roƙi Peter Obi da Rabiu Kwankwaso su sauya sheka daga ADC zuwa gare ta domin fafatawa zaɓen 2027, tare da ba su damar tikitin shugaban ƙasa.
Jirgin yakin neman zaben kujerar shugaban kasan jam'iyyar adawa ta PDP ta shiga cibiyar daular Islamiyya a yau Talata, 31 ga watan Juaniru, 2023 don kamfe.
Kwanaki kasa da 30 gabanin zaben 25 ga watan Fabrairu, jam'iyyar APC ta rasa ɗaya daga cikin manyan kusoshinta a jihar Ondo, ya koma Labour Party ta Peter Obi.
A karshe jam’iyyar APC ta yi martani kan harin da ake zargin an kaiwa shugaban kasa Muhammadu Buhari a jihar Kano, inda ta bayyana shi a matsayin makircin PDP.
Za a ji labari Gwamnan jihar Ondo ya yi ikirarin Bola Tinubu zai lashe zaben shugaban kasa da za ayi. Rotimi Akeredolu ya fadawa mutanensa su yi APC sak a 2023.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya sanar da cewa babu gwamnati da z ata iya magance matsalolin Najeriya ita daya.Ya sanar da hakan a taron NBA da aka yi a Abuja.
Aliyu Sabi Abdullahi ya nuna babu wani rashin jituwa tsakanin Bola Ahmed Tinubu da Shugaban kasa, za a ji babu sabanin da aka samu tsakanin shi da Shugaban kasa
Rahotanni da muka samu yanzu haka sun nuna cewa wasu yan bindiga da ba'a sani sun kai kazamin hari kan ayarin ɗan takarar gwamnan SDP a jihar Ribas, Sanata Abe.
Jam'iyyar PDP ta daura alhakin harin da aka kaiwa shugaban kasa Muhammadu Buhari a Kano kan dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu.
A ranar Litinin ne kotun Koli ta tabbatar da Sanata Adamu Aliero a matsayin 'dan takarar kujerar Sanatan Kebbi ta Tsakiya a karkashin inuwar jam’iyyar PDP.
Siyasa
Samu kari