Atiku Abubakar ya yi gargadi kan shirin hana kamfen din 2027 a jihohin Arewa takwas da suka hada da Borno, Plateau, Bauchi, Benue, Niger, Sokoto, Kebbi, Kano.
Atiku Abubakar ya yi gargadi kan shirin hana kamfen din 2027 a jihohin Arewa takwas da suka hada da Borno, Plateau, Bauchi, Benue, Niger, Sokoto, Kebbi, Kano.
Jam’iyyar NDC ta roƙi Peter Obi da Rabiu Kwankwaso su sauya sheka daga ADC zuwa gare ta domin fafatawa zaɓen 2027, tare da ba su damar tikitin shugaban ƙasa.
‘Dan takaran Hope Democratic Party a zaben 2019 yana kalubalantar kujerar Muhammadu Buhari. Alkali ya yi watsi da karar, ya ki yarda ya tunbuke Shugaban Kasa
Abubuwa sun ƙara rikicewa a babbar jam'iyyar adawa ta ƙasa yayin da manyan kusoshin PDP a jihar Kwara suka tattara kayansu suka koma APC, sun ce sai Tinubu.
Naja’atu Muhammad ta fito da ‘Dan takaranta a APC a 2023. 'Yar siyasar ta ce tun farko ba ta goyon bayan Bola Tinubu ya samu takarar shugaban kasa a APC ba.
Ashe Bola Tinubu ya bada gudumuwa wajen karin kwanakin da bankin CBN ya yi na canza kudi. Tinubu ya taka rawar gani wajen ganin an tsawaita wa’adin canza kudi
Hira da wani ‘dan siyasa da aka yi a talabijin ya jawo tsohon Ministan tarayya kuma tsohon Gwamnan na jihar Ekiti yana kara a kotu, ya bukaci ya biya shi N500m.
A dalilin rikicin PDP, za a ji labari ‘ya ‘yan jam’iyyar hamayyar a Kebbi ba su je tarbar 'dan takaransu ko su halarci gangamin Atiku Abubakar/Ifeanyi Okowa ba.
Tsohon gwamnan Kano kuma ɗan takarar shugaban kasa a inuwar NNPP mai kayan marmari, Rabiu Kwankwaso, ga gamu da tasgaru a jiharsa ta Kano ana kusa da zabe.
Shugaban masu rinjaye a majalisar dattawan Najeriya, Sanata Ibrahim Gobir, ya karyata jita-jitar da ke yawo cewa yana shirin sauya shdka daga APV zuwa PDP.
Kasa da wata daya gabanin babban zaben shugaban ƙasa, tsohon Sakataren NNPP a shiyyar kudu maso gabas wanda ya koma PDP ya ce mulki ya fi karfin Kwankwaso.
Siyasa
Samu kari