Farfesa Mohammed Sani Haruna ya ce ba zai janye takararsa ba duk da goyon bayan gwamna ga Sanata Aliyu Wadada, yana shirin fafatawa a zaben fidda gwani na APC.
Farfesa Mohammed Sani Haruna ya ce ba zai janye takararsa ba duk da goyon bayan gwamna ga Sanata Aliyu Wadada, yana shirin fafatawa a zaben fidda gwani na APC.
Ministan ayyuka da gidaje, Babatunde Fashola ya ce Bola Tinubu zai ci zabe. Ganin Peter Obi da Rabiu Kwankwaso sun koma LP da NNPP, Ministan ya ce sun yi nasara
Shugaban jam’iyyar Peoples Democratic Party ma kasa, Iyorchia Ayu, ya bayyana cewa zautattun mutane ne kawai za su zabi jam’iyyar APC mai mulki a zaben 2023.
Tsohon shugaban majalisar dattawa, Bukola Saraki ya bukaci yan Najeriya da kada su yi zanga-zanga, inda ya ce kawai su mallaki katin zabensu don waje da APC.
Tsohon shugaban hafsun sojojin kasa, Tukur Buratai ya ce yanzu ya shiga siyasa tsamo-tsamo, kuma yana goyon bayan jam’iyyar APC, yana tallata ‘dan takaransa.
Jam'iyyar PDP mai mulki a jihar Edo ta samu ƙarin goyon baya yayin da wasu shugabanni da mambobi sama da 3000 suka tattara kayansu suka bar APC a karshen mako.
Atiku Abubakar ya zo ya yi kamfe a Benuwai amma Gwamna Ortom da Kwamishinoninsa ba su je ba amma an hangi David Mark, Gabriel Suswam, Orker Jev, Abba Moro.
Ana gobe za a yi taron, Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta dage gangamin kamfen dinta na shugaban kasa da aka shirya yi a jihar Oyo a ranar Talata.
Muhammadu Buhari ya roki mutanen jihar Katsina su zabi APC. Bola Tinubu ya yi alkawari zai magance matsalar kashe-kashen da ‘yan bindiga suke yi a yankin Arewa.
Tijjani Jobe, Abdulmumin Jibrin. Nasiru Danfaranshi Ali Madaki, Maliki Kuliya, Namadi Dala, Jamilu Ahmad, Wada AA Rano, da su Garba Hungu sun ba NNPP gudumuwa.
Siyasa
Samu kari