Farfesa Mohammed Sani Haruna ya ce ba zai janye takararsa ba duk da goyon bayan gwamna ga Sanata Aliyu Wadada, yana shirin fafatawa a zaben fidda gwani na APC.
Farfesa Mohammed Sani Haruna ya ce ba zai janye takararsa ba duk da goyon bayan gwamna ga Sanata Aliyu Wadada, yana shirin fafatawa a zaben fidda gwani na APC.
Festus Keyamo ya ce abin da Naja’atu Mohammed ta fada a game da Bola Tinubu ba gaskiya ba ne bayan ta fito tana cewa ‘dan takaran bai da cikakken koshin lafiya.
Yan kwanaki kafin babban zaben shugaban kasa na ranar 25 ga watan Fabrairu, yan takarar manyan kujeru a jihar Zamfara karkashin Labour Party sun fice zuwa APC.
Shehu Sani, tsohon sanata mai wakiltar Kaduna ya magantu kan mutanen da ake zargin suke juya fadar shugaban kasa da ake kira 'cabal'.Ya zargi Adesina na cikinsu
Kotun koli ta ayyana Ahmad Lawan, Shugaban majalisar dattawan Najerya matsayin halastaccen 'dan takarar sanata na Yobe ta Arewa a jam'iyyar APC a zabe mai zuwa.
Kungiyar NEC ta Dattawan Arewacin Najeriya ta aiko sakon gargadi ga Muhammadu Buhari, an bukaci ya yi hattara da masu neman jefa Najeriya a cikin hadari a zabe
A baya kotun daukaka kara dake zama a Abuja ya jaddada cewa Bashir Sheriff Machina ne sahihin ‘dan takarar APC na kujerar sanatan Yobe ta arewa a jihar Yobe.
Festus Keyamo da Rt. Hon. Yakubu Dogara sun samu sabani a Twitter. Dogara ya samu kan shi yana cacar baki da Ministan kwadago, Festus Keyamo a kan Bola Tinubu.
Atiku Abubakar ya yi alkawarin kawo sauyi a cikin watanni shidansa na farko a ofis. ‘Dan takaran na jam’iyyar PDP zai kawo dokar da za ta canza fasalin kasa.
Yan kwanaki kafin zaben ranar 25 ga watan Fabrairu, wani hadimin gwamna Aminu Waziri Tambuwal na jihar Sokoto, Abubakar Kwaire ya sauka sheka daga PDP zuwa APC.
Siyasa
Samu kari