Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Sabon Gwamnan Zamfara, Dauda Lawal Dare ya zargi Bello Muhammad Matawalle da barin gidan gwamnati da kayan al’umma, ya ce an tsere da motoci da kayan gwamnati
Tajuddeen Abbas ya kama hanyar darewa kujera, ‘Yan majalisar wakilai 200 na tare da shi, sun hada da wadanda ke kujera da wadanda suka ci zabe a karon farko
Kwanaki kadan da mika mulki ga shugaba Bola Ahmed Tinubu, jigo a jam'iyyar APC, Salihu Muhammed Lukman ya soki gwamnatin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari.
Dan tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai, ya yi Allah wadai da tsohon sanata mai wakiltan Kaduna ta tsakiya, Shehu Sani, kan shaguben da ya yi wa mahaifinsa.
Kwana 3 da zamansa Gwamna, Simi Fubara ya fitar da Kwamishinoni da zai fara aiki da su. Fubara ya zabi wasu Kwamishinoni, kuma har ya rantsar da su a yau dinnan
Kungiyar gwamnonin APC ta zabi gwamnan jihar Imo, Hope Uzodimma a matsayin shugabanta inda zai gaji tsohon gwamnan jihar Kebbi, Alhaji Abubakar Atiku Bagudu.
Sabon gwamnan Taraba, Kefas Agbu ya amince da nadin Timothy Ketaps a matsayin Sakataren gwamnatin jihar da Jeji Williamsa a matsayin shugaban ma’aikatansa.
Kwanaki 2 bayan kama shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya karbi rantsuwar kama aiki, Sanatocin babbar jam'iyyar adawa ta ƙasa PDP sun fice daga jam'iyyar .
Tsohon sanata Shehu Sani, ya ƙalubalanci tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmed El-Rufai, da idan ya isa ya bayyanawa duniya ta gani kadarorinsa da ya mallaka
Siyasa
Samu kari