Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Atiku Abubakar sun tanadi lodin hujjoji daga BVAS da za su gabatar a kotun karar zabe. Lauyoyin LP sun fadawa kotu an kama Bola Tinubu a harkar kwayoyi a Amurka
Mazauna garin Daura da ke jihar Katsina sun roki ‘yan Najeriya su yafe wa tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari bisa laifukan da ya aikata musu yayin mulkinsa.
Kungiyar ‘yan kwadago ta kasa watau NLC da TUC da IPMAN sun soki maganar da sabon shugaban kasa ya yi na cewa babu maganar tallafin man fetur a gwamnatinsa.
Nasir El-Rufai ya yi magana bayan rabuwa da kujerar Gwamna a karon farko a shekara 8. Mulki ya kare bayan shekaru, Malam El-Rufai ya zama kamar kowane talaka.
Babban jigo a jam’iyyar APC, Rotimi Amaechi bai halarci bikin rantsar sabon Gwamna a Ribas ba kuma bai je na sabon shugaban kasa, Asiwaju Bola Tinubu a Abuja ba
Gwamnoni uku da suke amfani da motocin da aka ƙera a Najeriya a wajen harkokinsu na ofis, da kuma harkokinsu na yau da kullum sun nuna matuƙar kishi, musamman.
Sabon gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu, ya sha alwashin ƙwato kadarorin jihar da gwamnatin Aminu Waziri Tambuwal, ta yi gwanjon su. Ya ce ba sani ba sabo.
Shugaban ƙasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya isa ofishinsa na shugaban ƙasa a karon farko yau talata. Shugaban ƙasar ya ya samu tarba daga wajen manyan ƙusoshi.
Gwamna Uba Sani na Kaduna ya nada manya-manyan mukamai da za su maye gurbin wurare masu muhimmanci a gwamnatinsa, da yawa mukarraban tsohon gwaman El-rufai ne.
Siyasa
Samu kari