Allah ya yi wa daya daga cikin 'yan majalisar dokokin jihar Bauchi rasuwa. Dan majalisar ya yi bankwana da duniya ne a safiyar ranar Lahadi, 21 ga watan Yunin 2026.
Allah ya yi wa daya daga cikin 'yan majalisar dokokin jihar Bauchi rasuwa. Dan majalisar ya yi bankwana da duniya ne a safiyar ranar Lahadi, 21 ga watan Yunin 2026.
Hukumar zaɓe mai zaman kanta, INEC ta ayyana gwamna mai ci, Biodun Oyebanji na jam'iyyar APC a matsayin wanda ya lashe zaɓen gwamnan Ekiti na 2026.
An shiga wani irin yanayi a jihar Kano bayan yanke hukuncin kotu da ta kwace kujerar Gwamna Abba Kabir inda ta tabbatar da Nasiru Gawuna na APC a matsayin gwamna.
Majalisar dokonin jihar Ondo ta kira wani zaman gaggawa yau Laraba kuma alamu sun nuna ta fara taka matakan tsige mataimakin gwamnan jihar, Lucky Aiyedatiwa.
Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari yana da abubuwa da dama da ya yi nadama a kansu a matsayin shugaban kasa, inji tsohon hadiminsa, Femi Adesina.
Alhaji Atiku Abubakar ya samu nasara a Kotun amurka, Alkali ya amince da bukatarsa ta neman a miƙa masa takardun tarihin karatun shugaban kasa Bola Tinubu.
Kotun zaben gwamnan Kano ta tsige Abba Kabir Yusuf daga kujerar gwamna, sannan ta ayyana dan takarar APC, Yusuf Gawuna a matsayin wanda ya ta lashe zaben.
Kotun sauraron ƙorafe-korafen zaben gwamnan jihar Kano ta sauke Abba Kabir Yusuf daga matsayin gwamnan jihar Kano, ta ayyana APC a matsayin wacce ta ci zabe.
A yau Laraba, 20 ga watan Satumba, kotun zata yanke hukunci kan karar da Gawuna ya kalubalanci nasarar Abba Gida-Gida a zaben gwamnan jihar Kano.
Sanata mai wakiltar mazaɓar kudancin jihar Ondo, Sanata Jimoh Ibrahim, ya sanar da naɗin mutanen mazaɓarsa 100 a matsayin masu taimaka masa na kai da kai.
Shugaban jam'iyyar APC, Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya sha jifa da ruwan leda kan zargin yi wa jam'iyyar zagon kasa a zaben gwamnan jihar da aka gudanar.
Siyasa
Samu kari