Firaministan Italiya, Giorgia Meloni ta mayar da martani mai zafi ga shugaban kasar Amurka, Donald Trump. Ta ce ya yi mata karya kan kalaman da ya yi.
Firaministan Italiya, Giorgia Meloni ta mayar da martani mai zafi ga shugaban kasar Amurka, Donald Trump. Ta ce ya yi mata karya kan kalaman da ya yi.
Hukumar zaɓe mai zaman kanta, INEC ta ayyana gwamna mai ci, Biodun Oyebanji na jam'iyyar APC a matsayin wanda ya lashe zaɓen gwamnan Ekiti na 2026.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar ya daukaka kara zuwa kotun koli don ci gaba da kalubalantar zaben shugaban kasa da aka gudanar.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya amince da naɗin sabbin hadimai manya da ƙanana a ofishin mataimakin shugaban ƙasa, Sanata Ƙashim Shettima.
Sanata Mathew Urhoghide, wanda ya wakilci Edo ta kudu a majalisar dattawa na tsawon zango biyu ya sauya sheƙa daga jam'iyyar PDP zuwa jam'iyyar APC.
Kungiyar kare hakkin Musulmi ta caccaki shugaban kasa Bola Tinubu kan tafiyar da abun da ta bayyana a matsayin gwamnatin son kai, saboda wadanda ya nada mukamai.
Shugaba majalisar dokokin jihar Ondo ya musanta raɗe-raɗin cewa suna kulle-kulle ta karkashin ƙasa za su tuge matainakin gwamnan jihar, Lucky Aiyedatiwa.
Yayin da ake dab da zaben gwamnan jihar Bayelsa a watan Nuwamba mai zuwa, jam'iyyar PDP ta ƙara rasa manyan jiga-jigai harda hadiman gwamna Douye Diri.
Daniel Bwala, makusancin tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya bayyana cewa ya sami bayanan sirri daga Villa cewa za a ka shi a tsare.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare, ya bayyana cewa hukuncin da aka ji Kotu ta yanke ranar Litinin ɗin nan ya ƙara tabbatar da inda Zamfara suka karkata.
Kotun sauraran kararrakin zaben gwamna a jihar Zamfara ta tabbatar da Gwamna Dauda Lawal Dare a matsayin zababben gwamna inda ta yi watsi da korafin Bello Matawalle.
Siyasa
Samu kari