Wasu matasa sun gudanar da zanga-zanga a gidsn tsohon shugaban kasa, Goodluck Ebele Jonathan. Sun bukaci ya fito takara a babban zaben shekarar 2027.
Wasu matasa sun gudanar da zanga-zanga a gidsn tsohon shugaban kasa, Goodluck Ebele Jonathan. Sun bukaci ya fito takara a babban zaben shekarar 2027.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashin Shettima ya goyi bayan takarar Sanata Ahmed Aliyu Wadada a zaben gwamnan jihar Nasarawa a 2027 ya fadi haka ne a Nasarawa.
Farfesa Farouq Kperogi ya yi bayanin dalilin da ya sanya Peter Obi da Atiku Abubakar suka kasa yin nasara a kan Shugaba Bola Ahmed Tinubu a kotu.
Matan da ke kaunar Abba Gida Gida sun yi zanga-zanga a jiya. Har a kudancin Najeriya, an samu Kwankwasiyya da masoyan Abba da su ka shirya zanga-zanga.
Abdullahi Bala Lau, shugaban kungiyar Izalatil Bida wa Ikamatus Sunnah(JIBWIS) na kasa, ya jinjinawa Uba Sani, gwamnan jihar Kaduna. Da ya ke jawabi a wurin gasar
Kwamitin gudanarwa na APC ta ƙasa NWC karkashin Abdullahi Ganduje ya rantsar da sabon kwamitin rikon kwarya na jihar Ribas wanda zai shafe watanni 6.
Kotun daukaka kara ta sake kwace kujerar dan Majalisar jihar Plateau na jam'iyyar PDP, Nannim Langyi yayin da ta tabbatar da nasarar Nimchak Nansak na APC.
Wata kungiya ta matasan Najeriya ta yi kira ga hukunta Atoni Janar na jihar Kano kan firucinsa na zargin bangaren shari’a da aikata rashawa a hukuncin zaben Kano.
Farfesa Farouk Kperogi ya zargi alkalan kotun daukaka kara kan hukuncin kotu bayan fitar da takardun CTC da ya jawo cece-kuce a fadin kasar baki daya.
Rigimar siyasar da ke tsakanin Bello Matawalle da Dauda Lawal ya shafi Shehin malami. Tukur Sani Jangebe ya ajiye limancin Juma’a saboda rigimar Zamfara.
Lauyan kare hakkin dan Adam Enibehe Effiong ya yi magana kan dalilin da ya sanya Gwamna Abba Kabir Yusuf da Caleb Mutfwang suke da hujja a kotun koli.
Siyasa
Samu kari