Kwamitin tantancewa karkashin jagorancin shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda ya fara tantance gwamnoni da sauran yan takara a Abuja.
Kwamitin tantancewa karkashin jagorancin shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda ya fara tantance gwamnoni da sauran yan takara a Abuja.
Jam'iyyar APC ta fara fitar da sunayen wadanda za su tsaya mata takara a kujerun Majalisar tarayya, inda wasu fitattun yan majalisa duka rasa damar tazarce.
Kotun ɗaukaka ƙara mai zama a Abuja ta tabbatar da nasarar Ahmed Aliyu, ɗan takarar jam'iyyar APC a zaben gwamnan jihar Sokoto da aka yi a watan Maris.
Jam'iyyar PDP a jihar Legas ta daukaka kara don kalubalantar hukuncin kotun daukaka kara da ta bai wa Gwamna Sanwo-Olu nasara a zaben gwamnan watan Maris.
Kotun daukaka kara ta kwace kujerar kakakin Majalisar jihar Kaduna, Dahiru Liman na APC yayin da ta umarci sake zabe a wasu mazabu guda biyar da ke mazabar.
APC ta ce har yanzu tana gyara kura-kuran da PDP ta tafka a tsawon mulkinta na shekaru 16, da suka shafi cin hanci da rashawa da kuma kama karya.
A cewar Haruna Isa Dederi, kudi aka shakawa Alkalai domin a tunbuke Gwamna Abba Kabir Yusuf daga mulki. 'Yan jam'iyyar APC da ake zargi da bada cin hanci
Jibrin wanda jigo ne a jam'iyyar NNPP, ya tara malamai don yin addu'a ga uban gidansa, Rabiu Kwankwaso, da kuma gwamnan Kano, Abba Kabir na jihar Kano.
Ana cikin zaman dar-dar a jihar Ondo yayin da ake sa ran majalisar dokokin jihar za ta tsige gwamna Rotimi Akeredolu, tare da ayyana Aiyedatiwa mukaddashin gwamna.
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual Church, Primate Babatunde Elijah Ayodele, ya bayyana cewa Nyesom Wike zai hana Gwamna Fubara na Rivers sakat.
Gwamna Dapo Abiodun na jihar Osun ya bayyana cewa batun da ya haɗa shi rigima da magabacinsa, Mista Ibikunle Amosun, abu ne ya shafe shi shi kaɗai.
Siyasa
Samu kari