Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai bar Abuja ranar Asabar 20 ga watan Disambar 2025 domin ziyartar jihohi uku, Borno, Bauchi da Lagos kafin hutun ƙarshen shekara.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai bar Abuja ranar Asabar 20 ga watan Disambar 2025 domin ziyartar jihohi uku, Borno, Bauchi da Lagos kafin hutun ƙarshen shekara.
Babafemi Ojudu ya karyata ikirarin wani sabon littafi cewa marigayi Shugaba Buhari ya hana Yemi Osinbajo tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2023.
Shugaban ƙasa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana yadda zai Mu'amalanci sabbin ministocinsa da ya rantsar don tabbatar da cewa sun yi abinda ya dace. yace.
Jam'iyyar PDP reshen jihar Kwara ta dakatar da shugaban matasa, Prince Haliru Dansoho Mahmoud, har sai baba ta gani kan zargin nuna ɓacin rai a harkokin PDP.
Nyesom Wike ya yi magana da harsen Ingilishin Pidgin cewa zai hada shugaban AEPB da tashin hawan jini, Sabon ministan ya fadawa ma’aikatansa wahala ta gan su.
Wasu 'yan uwan tsohon gwamnan babban bankin Najeriya (CBN), Godwin Emefiele da aka dakatar, sun sanar da janye ƙarar da suka shigar kan jami'an DSS da AGF.
Gwamnan jihar Sakkwato, Ahmed Aliyu, ya rantsar da sabbin kwmaishinoni 25da ya naɗa kana ya bai wa kowanensu ma'aikatun da zai jagoranta a matsayin mamban SEC.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani ya yi martani kan muƙamin da Wike ya karɓa na minista a gwamnatin Shugaba Bola Tinubu duk da kasancewarsa.
Samuel Ortom ya na cikin ‘Yan tawagar G5 da su ka yaki PDP a zaben 2023, ya ce Nyesom Wike zai kawowa birnin Abuja cigaba, ya kuma yabi cancantar Joseph Utsev.
Abdullahi Umar Ganduje, shugaban jam'iyyar All Progressives Congress, APC, ya gana da Kwamared Adams Oshiomhole, tsohon shugaban APC na kasa a birnin tarayya.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya umarci shugaban hukumar NIMC, Aliyu Abubakar Aziz, ya tafi hutun dole kafin yin ritaya, ya kuma naɗa sabon shugaba na riƙo.
Siyasa
Samu kari