'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
Tsohon mataimakin gwamnan Sokoto, Manir Muhammad Dan’iya, ya zama ɗan takarar gwamna na jam’iyyar ADC mai adawa a Najeriya domin zaɓen 2027 a jihar.
Jam'iyyar APC ta sake kawo cikas ga jam'iyyar LP a jihar Filato yayin da shirim haɗakar jagororin adawa ke kara karfi gabanin zaɓen shugaban kasa na 2027.
Yayin da zaben 2027 ke kara karatowa, ana zargin jam’iyyar APC na tuntubar gwamnoni na jam’iyyun adawa da alkawarin mukamai domin samun goyon baya.
Wasu yan APC a Kaduna sun nemi Shugaba Tinubu da Gwamna Uba Sani da su fara shirin tsayawa takara a 2027, domin za su samu goyon bayansu a rumfunan zabe.
Gwamna Umar Namadi na jihar Jigawa ya bayyana cewa duba da yadda APC ke ƙara ƙarfi, za ta karɓe kujerun ƴan Majalisar Tarayya na PDP a zaben 2027.
Wata kungiyar Kwankwasiyya ta yi kira ga Abba Kabir Yusuf kan rika damawa da wadanda suka sha wahala a zaben 2023. Ta ce wasu na neman kudi ne a gwamnati.
Za ku ji cewa an gudanar da tattaki a Kano domin nuna goyon baya ga Tinubu da Kawu Sumaila bayan sauya shekar Kawu daga NNPP zuwa APC tare da magoya bayansa.
Mataimakin shugaban matasan PDP na kasa, Hon. Timothy Osadolor ya ve matukar Atiku Abubakar, Peter Obi, Nasir El-Rufai ba su son rai ba, za su yi nasara.
Rt. Hon. Alhassan Doguwa ya ce ba sa jin tsoron kowa ya shiga APC, yana mai jaddada cewa Kano da Najeriya duk tafiyar Ganduje ce a siyasa kuma dole a bi shi.
Tsagin NNPP ya nemi gafarar shugaban kasa Bola Tinubu, Abdullahi Ganduje da dukkan 'yan APC kan kalaman da Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yi kan sauya sheka.
Siyasa
Samu kari