Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Kungiyar Kwankwasiyya ta yi martani kan cewa Malam Ibrahim Shekarau ya ce Rabiu Kwankwaso ya ce Rabiu Kwankwaso na yi wa Bola Tinubu aiki a boye.
A wannan labarin, za ku ji Babachir Lawal ya ce yawancin ‘yan siyasa na komawa APC ne don jin dadinsu, ba don akida ba, amma za a warware komai a 2027.
Shugaban jam'iyyar APC a Rivers ya ce za su karbi gwamna Siminalayi Fubara idan ya sauya sheka daga PDP. APC ta ce za ta mara masa baya domin cimma nasara.
Yayin da ake zargin APC ta kawo rigima a jam'iyyun adawa, tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai ya ce APC da shirin kawo rikici a SDP kamar yadda ta yi a PDP.
Sanatocin PDP na Osun sun yarda su mara wa Tinubu baya a 2027, bayan suna yaba wa ayyukansa. Wannan na faruwa yayin da rikicin siyasa ke kara kamari a jihar.
Ministan ayyuka, Dave Umahi ya bukaci Peter Obi ya yi watsi da maganar hadakar 'yan adawa a 2027 ya mara baya wa Bola Ahmed Tinubu saboda cigaba.
Sanata Barau Jibrin ya karbi wasu 'yan NNPP zuwa APC daga Kano ta Arewa a majalisar dattawa. 'Yan NNPP sun ce sun koma APC ne saboda rikicin Kwankwasiyya.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya fito ya nesanta kansa daga rahotannin da ke cewa yana shirin neman takarar kujerar sanata a zaben 2027.
Sanatocin PDP da ke Majalisar Dattawa sun bayyana cewa ba su adawa da shirin haɗa ƙawancen ƴan adawa domin kifar da gwamnatin Bola Tinubu a babban zaɓen 2027.
APC na kokarin janyo gwamnoni da shugabannin adawa da tayin mukamai, yayin da Atiku Abubakar ke kira da a kafa gamayya don kawar da Tinubu a zaben 2027.
Siyasa
Samu kari