Hukumar shari'a ta kasa (NJC) ta samu korafe-korafe kan wasu alkalai. Hukumar NJC ta kuma ba da shawarar nada sababbin alkalai a kotun daukaka kara.
Hukumar shari'a ta kasa (NJC) ta samu korafe-korafe kan wasu alkalai. Hukumar NJC ta kuma ba da shawarar nada sababbin alkalai a kotun daukaka kara.
Sheikh Bashir Ahmad Sani Sokoto ya sanar da cewa jam'iyyar ADC bata ba shi takara ba. Hakan ya nuna cewa ba zai yi wa jam'iyyar takarar gwamna ba.
Za a ji cewa gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya kwantar da hankalin magoya baya da ke cikin fargabar zai iya sauya sheka zuwa APC kamar wasu manyan PDP.
A wata hira, APC ta bakin Sakataren yada labaran jam'iyyar a Kano, Ahmed S. Aruwa ta fadi dalilin adawa da sauya shekar Rabi'u Musa Kwankwaso daga jam'iyyar NNPP.
Gwamna Ademola Adeleke na jihar Osun ya amsa da Amin lokacin da Femi Gbajabiamila ya yi addu'ar ci gaban APC a ziyarar da ya kai gidan gwamnati a Osogbo.
Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir El-Rufai ya bayyana cewa za su bar ministan sadarwa, Bosun Tijani bayan suj tura Tinubu ya koma Legas a zaɓen 2027.
Tsohon ɗan takarar shugaban kasa na SDP, Adewole Adebayo ya nesanta jam'iyyar daga shiga wata tattaunawar haɗaka ko tura El-Rufai a matsayin wakili.
Atiku, Obi da El-Rufai sun amince su koma jam'iyyar ADC domin hada karfi da karfe da sauran 'yan adawa tare da fuskantar APC a zaben 2027 mai zuwa.
Mambobin Majalisar Tarayya 12 da suka haɗa da sanatoci 2 da ƴan Majalisar Wakilai 10 sun amince Shugaban Ƙasa, Bola Tinubu ya zarce zango na biyu a 2027.
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir Lawal ya kore amfani da jam'iyyar PDP a haɗakar da ƴan adawa ke shirin yi don kawo sauyi a Najeriya.
A wannan labarin, za ku ji Babachir Lawal ya ce yawancin ‘yan siyasa na komawa APC ne don jin dadinsu, ba don akida ba, amma za a warware komai a 2027.
Siyasa
Samu kari