An tabbatar da rasuwar tsohon dan majalisar dattawan Najeriya, Sanata Kaka Mallak Yale a Asibitin Koyarwa na Jami’ar Maiduguri da ke jihar Bono ranar Juma'a.
An tabbatar da rasuwar tsohon dan majalisar dattawan Najeriya, Sanata Kaka Mallak Yale a Asibitin Koyarwa na Jami’ar Maiduguri da ke jihar Bono ranar Juma'a.
Google description: ADC ta ce ba ta buƙatar haɗin gwiwar jam’iyyun adawa don kayar da Tinubu a 2027, yayin da OK Movement ta ƙi haɗewa da wata ƙungiyar siyasa.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu da Atiku Abubakar na kokuwar shawo kan mutanen marigayi Muhammadu Buhari. Atiku ya gana da 'yan CPC, Tinubu ya je gidan Buhari.
Jam’iyyar ADC ta soki gwamnatin APC kan zargin shirin Shugaba Bola Tinubu na tsawaita mulkinsa, tana mai cewa wa’adinsa na kundin tsarin mulki zai kare a 2027.
Sanatar Kogi ta Tsakiya, Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta koma bakin aiki bayan dakatar da ita da Majalisar Dattawa ta yi na tsawon watanni shida.
Dan majalisar wakilai mai wakiltar Agege ya bada shawara ga Atiku Abubakar da Peter Obi. Dr. Wale Ahmed ya buakci su hakura da yin takara da Bola Tinubu a 2027
Wata kungiya mai suna ta bukaci Alhaji Atiku Abubakar ya hakura da yin takara za bennshugaban kasa na shekarar 2027. Ta nemi ya marawa Peter Obi baya.
Jagoran NNPP, Sanata Rabiu Kwankwaso ya karbi dan takarar gwamnan Kogi, Dr Sam Omale daga YPP zuwa NNPP. 'Yan Kwankwasiyya sun yi murna da sauya shekara.
Fitaccen jarumin Kannywood, Kenneth Okonkwo ya bayyana cewa yana da kwarin gwiwar cewa ADC za ta karbe mulki daga hannun Shugaba Tinubu a zaben 2027.
Babban jigo a jam'iyyar APC, Sam Nkiri ya yi kira ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ya shawo kan Rabiu Musa Kwankwaso domin karfafa nasararsa a 2027.
Tsagin jam'iyyar NNPP ya bayyana cewa ba ya tare da Rabiu Musa Kwankwaso kan maganar shiga jam'iyyar APC. NNPP ta ce ta riga ta kori Kwankwaso da Kwankwasiyya.
Siyasa
Samu kari