Jam’iyyar NDC ta roƙi Peter Obi da Rabiu Kwankwaso su sauya sheka daga ADC zuwa gare ta domin fafatawa zaɓen 2027, tare da ba su damar tikitin shugaban ƙasa.
Jam’iyyar NDC ta roƙi Peter Obi da Rabiu Kwankwaso su sauya sheka daga ADC zuwa gare ta domin fafatawa zaɓen 2027, tare da ba su damar tikitin shugaban ƙasa.
Yayin da aka ƙaddamar da ADC a matsayin dandalin hadaka a zaben 2027, a baya, tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo ya raba kafa irin haka a 2019.
A labarin nan, za a ji cewa Ministan sufurin jirgin sama, Festus Keyamo ya ce taron tsofaffin yan siyasa a ADC ba wata barazanar a zo a gani ce ga APC ba.
Fadar shugaban kasa ta yi martani kan hadakar 'yan adawa a ADC. Fadar shugaba Tinubu ta caccaki mutanen Buhari da suka hade da Atiku Abubakar da El-Rufa'i.
Mai magana da yawun kungiyar haɗaka, Bolaji Abdullahi ya ce sun zaɓi ADC a matsayin jam'iyyar da za su yi amfani da ita saboda tsarinta da manufofinta.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon dan takarar gwamnan Kano kuma jigo a jam'iyyar PDP, Ibrahim Ali Amin Little ya sanar da ficewa daga cikin jam'iyyar PDP.
Uban jam'iyyar ADC, Ralph Nwosu ya ce David Mark da Rauf Aregbesola suna da kwarewar jagorantar haɗakar ƴan adawa zuwa fadar shugaban kasa a zaben 2027.
Yayin da jam'iyyar APC ta tafka asara a yau Laraba, wani hadimin gwamnan Plateau ya yi murabus daga mukamin mai ba gwamnan jihar shawara kan harkokin siyasa.
A labarin nan, za a ji yadda sabon shugaban ADC, Sanata David Mark ya sha gwagwarmayar siyasa tun a zamanin mulkin soja na Muhammadu Buhari da na dimokuraɗiyya.
Rotimi Amaechi ya ce Najeriya ta lalace, inda ya zargi INEC da jam'iyyar APC (da ya ce 'ya'yanta barayi ne) da shirya murɗe zaɓuka masu zuwa. Ya koma ADC.
Siyasa
Samu kari