Sheikh Abdurrahman Abubakar Azzamfari ya musanta cewa malamai 500 daga Arewa sun amince da sake zaɓen Tinubu a 2027, yana mai cewa ba a taɓa tattauna batun ba.
Sheikh Abdurrahman Abubakar Azzamfari ya musanta cewa malamai 500 daga Arewa sun amince da sake zaɓen Tinubu a 2027, yana mai cewa ba a taɓa tattauna batun ba.
Wannan labari yana magana ne kan Kwamitin Kamfen din Shugaba Bola Tinubu na Zaben 2027 da jam'iyyar APC ta yi, da kuma rashin sunayen wasu jiga-jigan 'yan siyasa
Garba Kore, jigo a jam'iyyar APC ya bayyana cewa babu sauran alheri a zaman Abba da Kwankwaso, ya ce son da Tinubu ke yi wa Kwankwaso ne ya sa ba a daure Madugu ba.
Jam'iyyar PDP ta yi karar hukumar zabe ta kasa, INEC kan cire sunan dan takararta, Oluwole Oluyede a zaben gwamnan jihar Ekiti na 2026 da za a yi.
A labarin nan, za a ji yadda gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta yi martani ga zargin da ake yi na cewa ta yi wani shiri na takurawa ƴan adawa domin kanta.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya roƙi al’ummar jihar su yafe masa duk wanda ya ɓata masa rai a cikin shekaru bakwai na mulkinsa.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yi gargadi ga 'yan Kwankwasiyya da NNPP masu shirin tsallakawa zuwa APC da cewa ba lallai su yi nasara ba a tsohon bidiyo.
An nada Abdullahi Abiya matsayin shugaban riƙo na NNPP a jihar Kano bayan korar Dungurawa; yayin da ciyamomi ke kira ga Abba da Kwankwaso su koma jam'iyyar APC.
Tsohon sanatan Enugu ta Gabas, Gilbert Nnaji ya fice daga jam'iyyar PDP bayan kwashe shekara 27. Tsohon sanatan ya sauya sheka zuwa jam'iyyar ADC.
Mataimakin shugaban majalisar wakilai, Benjamin Kalu, ya fara zawarcin gwamnan jihar Abia, Dr. Alex Otti zuwa jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya.
Jam'iyyar PDP ta yi tsokaci kan batun sauya shekar Gwamna Caleb Mutfwang zuwa jam'iyyar APC. Ta bayyana cewa har yanzu gwamnan ne shugabanta a jihar.
Siyasa
Samu kari