Dan majalisar dokokin Amurka Ro Khanna ya zargi wasu Yahudawan matsugunan Isra'ila da tsare shi tare da wasu Amurkawa a Yammacin Kogin Jordan na kusan mintuna 90.
Dan majalisar dokokin Amurka Ro Khanna ya zargi wasu Yahudawan matsugunan Isra'ila da tsare shi tare da wasu Amurkawa a Yammacin Kogin Jordan na kusan mintuna 90.
Malamin addini mai neman takarar gwamnan Kano a ADC, Sheikh Ibrahim Khalil ya ce rashin abokan aiki ne ya hana Cristiano Ronaldo tabuka abin kirki a kofin duniya.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya kafawa Abdullahi Umar Ganduje sabon tarihi da ya kammala hanyar da ya gaza karawa a mahaifarsa lokacin yana gwamna.
Rahotanni sun tabbatar da cewa shugaban ƴan bindiga, Bello Turji ya saki dukkan waɗanda ya kama yayin da sojoji ke matsa masa lamba a jihar Zamfara.
Gwamnatin jihar Neja ta gargadi jama’a kan kafar damfara da ke ikirarin ana rijistar tallafi, tana jaddada amfani da sahihan kafafen hukuma kawai don bayanai.
Wani mai amfani da shafin Facebook ya bayyana takaicin yadda ya ce ana kokarin mantawa da AbdulMalik Tanko, wato makamashin Hanifa Abubakar a Kano.
Rahotanni sun bayyana cewa akwai 'yan kasar nan za su kashe sama da Naira biliyan 6 a 2025 bayan karin kudin kiran waya da gwamnati ta amince da shi.
Shugaban kamfanin Sunrise Power zai gurfana a gaban kotu domin bayar da shaida a kan bukatar da ya ke da shi wajen neman Najeriya ta biya shi diyyar $2.3bn.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da kafa kwalejin Kimiyya da Fasaha a ta Tarayya a Gwarinpa da ke Abuja, an raɗa mata sunansa don karrama shi.
Wani jami'in dan sanda, Lawal Ibrahim da ke aiki a sashen rundunar na Kwali, ya rasu a otel ɗin Gwagwalada bayan gama jima'i da wata budurwa, Maryam Abba.
An rasa fasinjoji 3 daga cikin 22 a wani hatsarin jirgin ruwa da ya afku a yankin ƙaramar hukumar Bonny a jihar Ribas, yan sanda sun tabbatar da ceto mutum 19.
Labarai
Samu kari