Mai alfarma Sarkin Musulmi ya zauna da malaman Izala da Darika, manyan sarakunan Arewacin Najeriya da sauransu kan rashin tsaro a Arewacin kasar.
Mai alfarma Sarkin Musulmi ya zauna da malaman Izala da Darika, manyan sarakunan Arewacin Najeriya da sauransu kan rashin tsaro a Arewacin kasar.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta cafke mutum shida da take zargi da hannu a kisan gillan da aka yi wa wass bayin Allah matafiya a kusa da Mafaban Jos.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya umarci ministocin gwamnatinsa su fito su gaya wa ƴan Najeriya ayyukan da suka yi tun bayan naɗa su a muƙamin.
Dangote Peugeot ya fara hada Peugeot 3008 GT a Kaduna, yana shirin kaddamar da Landtrek 4x2, don bunkasa kasuwar motocin gida da habaka tattalin arzikin kasa.
Gwamnan Kebbi, Dr. Nasir Idris Kauran Gwandu ya kori sakatarorin ilimi na ƙananan hukumomi 21 da ke faɗin jihar, ya gode da gudummuwar da suka bayar.
Kamfanin man fetur na MRS ya rage farashin man fetur a dukkan sassan Najeriya bayan Dangote ya sauke farashi. Ya bayyana yadda farashin zai kasance a jihohi.
Matatar Dangote da ke jihar Legas a Najeriya ta bayyana cewa ana dab da fara tace danyen mai a matakin 100%, wanda zai kara habaka yawan fetur da za a iya samu.
Sheikh Musa Yusuf Asadussunnah ya yi kira ga malaman Izalar Jos da Kaduna kan rikici da ya barke tsakanin Sheikh Jingir da Kabiru Gombe. Ya bukaci a sasanta.
Jami'i a kamfanin Binance, Tigran Gambaryan, ya bayyana yadda tsohon mataimakin kwamishinan yan sanda, Abba Kyari ya taimaka masa a gidan yari na Kuje.
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya ce bai kamata ƙasa kamar Najeriya mai ɗumbin aƙbarkatu ta gaza samar da wadataccen abinci da ƴan ƙasa ba.
Rundunar sojin Najeriya ta cafke wani fitaccen mai safarar makamai ga 'yan bindiga a jihar Zamfara yayin da yake kokarin guduwa a lokacin da aka cimmasa.
Labarai
Samu kari