Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Gwamnatin jihar Taraba karkashin jagorancin Gwamna Agbu Kefas ta tabbatar da rasuwar babban sakataren ofishin hulɗa da Abuja, Dauda Maikomo a asibitin Abuja.
Za a ji cewa tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya mika kyautar shanu da masu yiwa kasa hidima kamar yadda ya saba yi duk shekaru tun yana mulki.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa wani mummunan lamari a karamar hukumar Gwarzo a jihar Kano, inda wani matashi ya halaka sabuwar amaryarsa.
Babban jigo a jam'iyyar PDP mai adawa kuma tsohon dan takarar shugaban kasa, Dele Momodu, ya nuna damuwar cewa dimokuradiyyar Najeriya ta lalace.
A labarin nan, za a ji cewa fadar shugaban kasa ta ce an kammala dukkanin wasu shirye-shiryen gudanar da bikin ranar dimokuradiyya a ranar 12 ga watan Yuni.
A labarin nan, za a ji cewa kotu ta bayar da umarni da a soke karar da Sanata Natashi Akpoti-Uduaghan ta shigar tana kalubalantar korarta daga majalisa.
An samu gurabai 7 a majalisar dattawa da ta tarayya bayan mutuwar wasu wakilai. INEC ta gaza zaben cike gurbin saboda matsalar rashin kudi da fargabar tsaro.
A labarin nan nan, za a ji cewa gwamnatin Kano ta samar da kwamiti wanda zai duba barnar da wuta ta yi a kasuwar wayoyi ta Farm Centre da ke jihar.
Matasan Najeriya sun ce za su yi zanga zanga a jihohi 20 da suka hada da Kano, Bauchi Yola, Legas da birnin tarayya Abuja. Za a yi zanga zanga a ranar 12 ga Yuni
Labarai
Samu kari