Rahotanni sun ce an kashe shugaban Miyetti Allah na Benue, Ardo Muhammad, da wani mutum bayan harin kwanton bauna a Otukpo yayin da ake ci gaba da bincike.
Rahotanni sun ce an kashe shugaban Miyetti Allah na Benue, Ardo Muhammad, da wani mutum bayan harin kwanton bauna a Otukpo yayin da ake ci gaba da bincike.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Lokoja na jihar Kogi, ta sauya janye hukuncin da ta bada na tilastawa hukumar INEC yin rajistar jam'iyyar NDC.
PENGASSAN ta zargi dillalan fetur da tsadar mai, duk da faduwar farashin danyen mai a duniya. Kungiyar ta ce ya kamata fetur ya koma N700 zuwa N750.
Gwamna Alia ya tattauna da Tinubu da Akume kan rikicin Binuwai. An nemi sulhu don dakatar da kisan gilla da mayar da zaman lafiya tsakanin makiyaya da manoma.
A wannan labarin, za a ji cewa bayan ya sha suka daga 'yan adawa, shugaba Bola Tinubu ya bayyana cewa zai ziyarci mutabeb Binuwai a ranar Laraba.
Kotun daukaka ƙara mai zama a jihar Legas ta soke hukuncin babbar kotun tarayya na kwace kadarori da wasu maƙudan kudi da ake zargin suna da alaƙa da Emefiele.
Benue na fuskantar hare-haren 'yan bindiga; sama da 100 sun mutu, dubbai sun rasa matsuguni. NEMA na neman agaji yayin da aka kafa sansanin 'yan gudun hijira.
Babban sufetan ƴan sanda na ƙasa, Kayode Egbetokun, ya isa jihar Benuwai, ya tura dakaru na musamman domin daƙile hare-haren da makiyaya ke kai wa.
Gwamnan jihar Benue, Hyacinth Alia, ya yi magana kan hare-haren ta'addanci da ake kai a jihar. Ya ce makiyaya dauke da makamai marasa shanu ke kai hare-haren.
A labarin nan, za a ji cewa fitaccen Malamin addinin Muslunci, Sheikh Ahmad Gumi ya bayyana yadda wasu kasashen Larabawa ke kin tattara makaman nukiliya.
Sanata Rabiu Kwankwaso, Sheikh Isa Ali Pantami da Abubakar Bukola Saraki sun yi tir da kashe mutane sama da 200 a jihar Benue. Sun bukaci a dauki mataki.
Labarai
Samu kari