Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya daga darajar karamar Ministar harkokin waje, Bianca Odumegwu-Ojukwu zuwa matsayin Ministar harkokin waje.
Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya daga darajar karamar Ministar harkokin waje, Bianca Odumegwu-Ojukwu zuwa matsayin Ministar harkokin waje.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Rikicin iyaka da na al’umma ya kashe mutane 1,796 a Najeriya tun daga 2018 zuwa shekarar 2025, wanda kungiyar PIND ta tattaro bayanansu a jihoh da dama.
Rikici ya barke tsakanin Amotekun da ’yan sanda a Ondo kan wani barawo da. An je jami'an Amotekun sun yi harbe-harbe, inda 'yan sanda suka yi martani.
Ministan makamashin Najeriya, Bayo Adelabu ya ce ba za a iya cigaba da biyan tallafin wutar lantarki a kasar ba. Ya ce dole ne kowa ya biya kudin wutar da ya sha.
Gwamnan Kaduna, Uba Sani, ya ce jiharsa ta fuskanci saukin rikicin kabilanci da na addini a cikin shekaru biyu da suka wuce saboda masu rike da sarautun gargajiya.
Mafarauta da dama sun fada tarkon 'yan ta’addan Lakurawa a dajin Tangaza, inda ake fargabar 13 sun mutu. Sojoji sun dakile wani harin, amma an lalata turken MTN.
Sababbin hare-haren mabiya Bello Turji sun tilasta wa mazauna kauyuka 20 a Sakkwato yin hijira, yayin da matsalar tsaro ke ƙara ta'azzara a yankin.
An shiga jimami a jihar Plateau bayan samun labarin rasuwar tsohon mataimakin gwamnan jihar, Farfesa Sonni Gwanle Tyoden. Ya rasu ne a ranar Lahadi, 4 ga watan Mayu.
Mutane sun shiga mamaki bayan sace Fasto John Okoriko ya ce babu wani wurin da ake kira aljanna ko wuta, yana mai cewa Allah na kasancewa a zuciyar mai bi.
Mele Kyari, tsohon shugaban NNPCL ya bayyana cewa, ba a kama shi ba, kuma yana nan yana hutawa a gida. Ya bayyana cewa, ya kamata a daina yada jita-jita.
Labarai
Samu kari