Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da zabin Majalisar GAC ta Dr. Obafemi Hamzat a matsayin wanda zai yi wa APC takara a zaben gwamnan Legas.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da zabin Majalisar GAC ta Dr. Obafemi Hamzat a matsayin wanda zai yi wa APC takara a zaben gwamnan Legas.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Mutane da dama sun rarrabu kan furucin Gwamnan Niger, Mohammed Umar Bago da ya janyo cece-kuce bayan shiga cikin cocin Living Faith a Minna da ke jihar.
Gwamna Caleb Mutfwang na jihar Filato ya kao ziyarar ta'aziyya ga iyalan dattawa biyu da suka rasu, taohon mataimakin gwamna da tsohom ciyaman a Jos.
Gwamnatin jihar Kano ta ba kananan hukumomi 44 da ke fadin jihar umarnin fitar da kudade domin gyarawa tare da sayo sababbin motoci ga masarautar Kano.
Kungiyar dattawan Zamfara ta nuna damuwa kan ci gaba da muzgunawa wasu daga cikin zababbun 'yan majalisar dokokin jihar. Ta ja kunnen Gwamna Dauda Lawal.
Sanata Buhari ya ce zai tsaya takarar gwamnan Oyo a 2027. Ya gaji da majalisa, ya ce ko an kawo tikitin sanata ba zai tsaya ba domin mutan ke son ya yi gwamna.
Bankin Duniya ya bukaci Najeriya ta kare talakawa daga hauhawar farashi, ta samar da ayyukan yi, da amfani da kudin man fetur don rage talauci a cikin jama'a.
Tsohon shugaban ƙasa, Dr. Goodluck Ebele Jonathan ya sake jimamin rasuwar Umaru Musa Yar'adua bayan shekaru 15, ya ce marigayin shugaba ne na gari abin koyi.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun hallaka mutane a jihar Bauchi. 'Yan bindigan sun kuma yi wa wasu mafarauta kwanton bauna a cikin daji.
Gwamnan Neja, Mohammed Umaru Bago ya bayyana akwai bukatar cure mutane daga ƙangin talauci da yaƙi da jahilci domin kawo ƙarshen matsalar tsaro a ƙasar nan.
Labarai
Samu kari