Rahotanni sun ce an kashe shugaban Miyetti Allah na Benue, Ardo Muhammad, da wani mutum bayan harin kwanton bauna a Otukpo yayin da ake ci gaba da bincike.
Rahotanni sun ce an kashe shugaban Miyetti Allah na Benue, Ardo Muhammad, da wani mutum bayan harin kwanton bauna a Otukpo yayin da ake ci gaba da bincike.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Lokoja na jihar Kogi, ta sauya janye hukuncin da ta bada na tilastawa hukumar INEC yin rajistar jam'iyyar NDC.
Wasu ƴan bindiga sun kai farmaki kauyen Marmara da ke ƙaramar hukumar Malumfashi a jihar Katsina, sun halaka dakarun CWC guda hudu da manoma masu yawa.
Kungiyar kare hakkin Musulmi a Najeriya ta zargi wani sarki a jihar Ondo da barazanar korar Musulmi daga yankinsa. MURIC ta bukaci gwamnati dta sa baki.
Gwamna Bala Mohanmed ya bayyana alhininsa bisa rasuwat iyan Jama'are kuma hakimin Hanifari, Ahmed Nuhu Wabi sakamakon hatsarin mota ranar Lahadi.
Yayin da ake ci gaba da rigima tsakanin Iran da Isra'ila, Sheikh Musa Yusuf Assadus Sunnah ya goyi bayan Iran inda ya soki Musulmi da ke goyon bayan Isra'ila.
A labarin nan za a ji cewa gwamnatin jihar Sakkwato ta tabbatar da aniyar tattaunawa da yan bindiga da suka addabi al'umma domin kawo zaman lafiya.
Kungiyar kare hakkin Musulmi ta MURIC ta soki harin da wasu suka kai kan limamin masallaci da iyalansa, ta bukaci bincike da neman a hukunta masu laifin.
Peter Obi ya ce Bola tinubu ya yi abin da ya dace kan matakin kai ziyara jihar Benue. Obi ya bukaci Tinubu ya ziyarci garin Mokwa na jihar Neja saboda ambaliya.
Bayan zargin batanci da ake yi masa, wata kotu a Ede da ke jihar Osun, ta bayar da umarnin tsare wani babban basarake da aka dakatar, Jimoh Abdulkabir.
EFCC ta gano manyan 'yan siyasa na amfani da 'yan 'yahoo-yahoo' wajen safarar biliyoyin kuɗin sata zuwa waje. EFCC ta ce hakan ya haifar da kunya ga Najeriya.
Labarai
Samu kari