Hukumar jin dadin Alhazai ta kasa (NAHCON) ta sanar da lokacij fara jigilar maniyyata zuwa Saudiyya. Ta bayya cewa jirgin farko zai tashi a birnin Abeokuta.
Hukumar jin dadin Alhazai ta kasa (NAHCON) ta sanar da lokacij fara jigilar maniyyata zuwa Saudiyya. Ta bayya cewa jirgin farko zai tashi a birnin Abeokuta.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyaja cewa lokacin da ya karɓi mulki, ya taras da tarin matsaloli a baitul mali, ga basussuka da suka yi wa ƙasar nan katutu.
Shugaba Bola Tinubu ya jinjina wa Soludo bisa ci gaban Anambra tare da bayyana shirin yin aiki tare da gwamnan domin mayar da jihar cibiyar cigaba.
Sanata Godswill Akpabio ya ce gargadi ministan tsaro, Muhammad Badaru Abubakar da ya daina magana kan majalisa a kasuwa domin kar ya hada su fada da Tinubu.
Majalisar wakilai ta ba gwamnonin Benue da Zamfara wa'adin mako 1 su bayyana gabanta. Lauyoyi sun shigar da ƙara kan dakatar da 'yan majalisa ba bisa ƙa'ida ba.
Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio ya ce ba zai yi murabus ba duk da zarge-zargen cin zarafi da magudin zabe, wadanda ya karya baki daya.
Aliko Dangote ya kai ziyara NNPCL domin farfaɗo da haɗin gwiwa, bayan tangarɗar da aka samu a lokacin Mele Kyari, ana sa ran gina sabuwar alaka a tsakaninsu.
Najeriya ta yi martani bayan Meta ya yi barazanar fita a Najeriya bayan tara da aka sanya masa. An ci tarar Meta a India, Tarayyar Turai, Faransa, Australia Koria.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya jinjinawa DSS kan kama masu garkuwar da suka sace yarinya mai shekara 1 suka wurga ta rijiya bayan karbar kudin fansa.
Akpabio ya soki Obi kan kalamansa na cewa "aikin 'yan mazan jiya ya tashi a banza". Ya ce Obi ya fara warware rikicin jam'iyyar LP kafin ya nemi shugabancin Najeriya
Labarai
Samu kari