Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu Sokoto, ya zabo wasu mutane ya ba su mukamai. Gwamnan ya nada masu bada shawara na musamman da mataimaka na musamman.
Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu Sokoto, ya zabo wasu mutane ya ba su mukamai. Gwamnan ya nada masu bada shawara na musamman da mataimaka na musamman.
An samu rahoton cewa mutane da ke aiki da Sunday Igboho domin farautar 'yan bindiga sun hadu da fushin 'yan bindiga. An yi wa mutanen Igboho jina-jina.
Cibiyar nazari ta QS ta fitar da jerin fitattun jami'o'in masu nagarta na duniya daga kasashe sama da 100. jami'ar ABU, UNILAG da UI ne suka samu shiga a Najeriya.
Amurka ta roki kasar China da ta shawo kan kasar Iran kan yunkurin rufe hanyar ruwan Hormuz da ake dakon mai ta wajen zuwa kasashen turai da sauransu.
Majalisar Dattawa za ta duba ƙudurori 31 kan kirkirar sabbin jihohi, 'yan sandan jihohi, da 'yancin kananan hukumomi a zaman jin ra'ayoyin jama'a na watan Yuli.
A labarin nan, za a ji cewa Gwamna Uba Sani na jihar Kaduna ya gana da takwaransa na jihar Filato da shugaban kasa, Bola Tinubu Kan kisan mutum 13 a Mangu.
Manyan Najeriya kamar Olusegun Obasanjo, Yakubu Gowon, Kwankwaso, Atiku, El-Rufa'i Kashim Shettima sun halarci taron taya Adamu Mu'azu murnar cika shekara 70
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin jihar Binuwai ta ja kunnen hadimanta bayan an kama daya daga cikinsu bisa zargin tilasta wa mata su yi lalata da shi.
Shugaban Sierra Leone, Julius Bio, ya zama sabon shugaban ECOWAS bayan ya karɓi kujerar daga hannun Bola Tinubu a taron da aka yi a birnin Abuja.
Rundunar 'yan sandan jihar Plateau ta samu nasarar cafke wasu da ake zarginda hannu kan kisan da aka yi wa masu zuwa daurin aure daga Kaduna zuwa jihar.
Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Katsina sun samu nasarar yin raga-raga da 'yan bindiga bayan sun kai wani hari. Sun ceto wasu manoma da aka sace.
Labarai
Samu kari