Dakarun kasar Rasha karkashin shugaba Vladimir Putin ya sun kaddamar da manyan hare-hare zuwa babban birnin Ukraine na Kyiv. Mutane sun mutu saboda hare-haren.
Dakarun kasar Rasha karkashin shugaba Vladimir Putin ya sun kaddamar da manyan hare-hare zuwa babban birnin Ukraine na Kyiv. Mutane sun mutu saboda hare-haren.
Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Sashen Hausa na jaridar Legit.ng ya kawo muku daki-daki na adadin mutanen da cutar korona ta harba cikin dukkanin kasashen duniya da muguwar cutar ta bulla.
A yayin da aka tuntubi limamin a yau Juma'a, Malam Muhammad Tukur ya ki yin tsokaci don ya ce Jama'atu Izalatil Bid'ah ta Zaria ta hana shi cewa komai a kai.
Akalla mutane 13 ne suka rigamu gidan gaskiya biyo bayan wani mummunan hari da miyagu yan bindiga suka kai a kauyukan karamar hukumar Faskari ta jahar Katsina.
An yankewa wani fasto dan asalin jihar Ogun hukuncin kisa ta hanyar rataya. An kama Fasto Kolawole Samson ne da laifin kisan wani mutum mai suna Ayo Olaniyi.
A wani bidiyo da ke ta yawo a kafafen sada zumuntar zamani, an ga wata mata ta fada mijinta da duka bayan ta kama shi da wata a wurin cin abinci bayan ganinshi.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya sake fayyace dalilan da za su taimakawa kasashen masu tasowa cin galaba a kan mummunan tasirin da annobar korona ta haifar.
Rundunar 'yan sandan jihar Katsina ta damke wasu gagararrun 'yan bindiga shida da suka addabi karamar hukumar Dutsinma ta jihar. An samu shanu 130 da tumakai.
Gwamnatin tarayya ta bayyana inda ta kwana a kan daukar ma'aikata 1,000 a kowacce karamar hukuma 774 da ke fadin kasar nan. Za a fara diban aikin ne a Oktoba.
Mai magana da yawun shugaban kasa, Mallam Garba Shehu, ya karyata rahoton da jaridar Sahara Reporters ta wallafa a ranar Alhamis kan shugaba Muhammadu Buhari.
Labarai
Samu kari