Ministan kudi, Wale Edun, ya yi tsokaci kan batun sake karbo bashi daha wajen asusun ba da lamuni na duniya (IMF). Ya ce Najeriya ba ta da shirin karbo bashi.
Ministan kudi, Wale Edun, ya yi tsokaci kan batun sake karbo bashi daha wajen asusun ba da lamuni na duniya (IMF). Ya ce Najeriya ba ta da shirin karbo bashi.
Ƴan bindiga sun sace ɗalibai a kan hanyarsu ta zuwa zana jarabawar JAMB daga Makurdi zuwa Otukpo, jihar Benue, a daren Laraba, 15 ga Afrilu, 2026.
Manyan Lauyoyi sun huro wuta a cirewa Minista mukamin ‘SAN’ a Najeriya. Lauyoyi 3000 sun sa a hannu a raba Ministan da mukamin babban Lauya da ya ke ji da shi.
Hukumar hana Yaduwar Cututtuka ta Najeriya wato NCDC ta bayyana cewa annobar cutar Covid-19 ta sake harbin sabbin mutane 79 a fadin Najeriya ranar Lahadi.
An kama Dan-Tabawa sakamakon ganinsa da aka yi dumu-dumu yana taro da 'yan bindigar daji, kamar yadda hadimin gwamnan jihar Zamfara, Zailani Baffa ya sanar.
Wani matashi ya shiga hannun jami'an yan sanda a jihar Ogun bayan ya halaka gwaggonsa ta hanyar buga mata rodi saboda yana zarginta da kashe masa dansa na fari.
'Yan sanda a Zamfara sun kama wani Abu Dan-Tabawa, makusancin tsohon Gwamna Abdulaziz Yari, bayan da yake taron sirri da wasu wadanda ake zargin 'yan bindiga ne
Tsawa ta kashe mutum hudu cikin manoma biyar da suka fake a kasan bishiya yayin da ake tafka mamakon ruwan sama a kauyen Kukar-Gesa da ke karamar Katsina a jiha
Katafaren gidan mawakiya Rihanna da ke birnin London wanda ta kwashe kusan shekaru biyu da rabi ana gina shi an daga shi domin siyarwa, daga shafin Linda Ikeji.
Yan bindiga sun yi awon gaba da mutane 21 ciki harda yan gida daya su 17 a garin Udawa da ke karamar hukumar Chikum na jihar Kaduna, sun jikkata wasu da dama.
Babban lauyan Najeriya kuma lauya mai rajin kare hakkin dan Adam, Femi Falana (SAN), ya mika korafi a kan gwamnatin Najeriya da ta jihar Kano kan Sharif Yahya.
Labarai
Samu kari