Da dumi-dumi: Da alamun Korona ta fara bankwana, sabbin mutane 79 suka kamu da cutar yau
Hukumar hana Yaduwar Cututtuka ta Najeriya wato NCDC ta bayyana cewa annobar cutar Covid-19 ta sake harbin sabbin mutane 79 a fadin Najeriya.
Wannan shine adadi mafi karanci bayan lokaci mai tsawo.
Hakan na kunshe ne a cikin sanarwar da hukumar NCDC ta fitar da misalin karfe 11:na daren ranar Lahadi 13 ga Satumba, shekarar 2020.
A cikin sanarwar da NCDC ta saba fitarwa a daren kowacce rana a shafinta na Twitter, ta sanar da cewa an samu karin sabbin mutane 79 da suka fito daga jihohin Najeriya kamar haka:
Lagos-30
Kaduna-17
Ogun-7
Anambra-5
Kano-4
Katsina-3
FCT-3
Akwa Ibom-3
Oyo-2
Rivers-2
Delta-1
Plateau-1
Ondo-1
Domin sauke manhajar labaran Legit.ng a wayar ku ta hannu, latsa wannan rubutu na kasa:
https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa
Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:
Facebook: https://facebook.com/legitnghausa
Twitter: https://twitter.com/legitnghausa
Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,
Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng
Asali: Legit.ng