Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a zabenshekarar 2027 da ake tunkara a karkashin jam’iyyar APM.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a zabenshekarar 2027 da ake tunkara a karkashin jam’iyyar APM.
Gwamnatin jihar Yobe ta bayyana cewa za ta kara kaimi wajen dakile hare-haren Boko Haram da karbar harajin dole daga manoma a Yunusari, Geidam da Tarmuwa.
Babban kotun shari'a dake zamanta a jihar Kano ta ki amincewa da bukatar beli da malamin Kano, Sheikh Abduljabbar Nasiru Kabara ya shigar, Daily Trust ta ruwai
Wata budurwa mai shekaru 22 ta bayyana yadda rayuwa ta yi mata atishawan tsaki, inda tace ba ta da kudin biyan JAMB don haka ta koma sana'ar tukin mota tasi.
Sanata Mohammed Sani Musa mai wakiltar yankin Neja ta gabas ya bukataci Shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya nuna halin ‘rashin tausayi’ a kan 'yan fashin daji.
‘Yan fashin daj sun afka Gangara, wani kauye dake karamar hukumar Sabon Birni da ke jihar Sokoto a ranar Talata, sun je kai wa sojoji farmaki. ‘Yan bindiga sun
Wani daga cikin tsoffin shugabannin IPOB ya tono batu, ya ce 'yan IPOB ne suka kashe mijin tsohuwar minista Dora Akunyili. Ya bayyana cewa, su ne suke kashe-kas
Gwaman jihar Yobe ya karbi wasu jiga-jigan siyasar jihar Anambra daga jam'iyyun APGA da PDP zuwa jam'iyya mai ci ta APC. Sun samu tarbar manyan gwamnonin APC.
A jihar Kwara, san samu karancin nama sakamakon samun karancin shanu da ya addabi jihar. An samu rahoton cewa, saniyar N100,000 a yanzu ta koma har N250,000.
Gwamna Nyesom Wike ya ce ya kamata gwamnoni su daina dogaro da kudade daga asusun tarayya, lura da cewa ya kamata su iya yin amfani da albarkatun da ake da su.
Tsohon gwamnan jihar Sokoto, Attahiru Bafarawa, ya koka ga shugaban ƙasa Buhari da gwamnan Zamfara kan halin da yan Najeriya ke ciki a arewa musamman a Zamfara.
Labarai
Samu kari