Fadar shugaban kasa ta zargi Adeniyi Adeyemi da kafa ma'aikatar bogi a Najeriya ba tare da sanin shugaban kasa Bola Tinubu da sauran hukumomin Najeriya ba.
Fadar shugaban kasa ta zargi Adeniyi Adeyemi da kafa ma'aikatar bogi a Najeriya ba tare da sanin shugaban kasa Bola Tinubu da sauran hukumomin Najeriya ba.
Jami'an hukumar DSS sun cafke wasu mutane da ke kusa da tsohon gwamnan Bayelsa kuma tsohon karamin Minista, Timipre Sylva, kan yunkurin juyin mulki.
Legas - Jami'an yan sanda, NEMA da LASEMA a jihar Legas sun samu nasarar ceton rayuwar wani mutumi da ya hau saman hatsumiya da yake niyyar hallaka kansa..
Hukumar kula da cibiyoyin lafiya masu zaman kansu (PHIMA) ce ta rufe asibitin mai suna, Green-Olives Hospital, wanda ke Sabon Titi, Tal’udu Gadon Kaya a Gwale.
Wasu 'yan asalin jihar Benue, ciki harda masu yiwa kasa hidima biyu da aka sace a karamar hukumar Tsafe ta jihar Zamfara yayin da suke cikin tafiya sun kubuta.
Tun bayan harin da wasu tsagerun yan bindiga suka kai a masallaci, suka kashe mutane a ajihar Neja, wasu yan banga sun ɗauki fansa, sun kashe wani hakimi .
Rundunar 'yan sandan jihar Katsina ta damke wani matashi dan shekaru 39 mai suna Ahmed Abdulmumini, kan zargin zagin hadimin Gwamna Masari, Alhaji Ibrahim Umar.
Gwamnatin Najeriya ta bayyana cewa, a halin yanzu ta amince da biyan makudan kudade domin kammala aikin titin Gombe zuwa Biu ta jihar Borno. Aikin zai fara nan
Mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo, ya jagoranci zaman majalisar zartarwa a dakin taro na ofishin uwargidar shugaban kasa, Abuja a ranar Laraba.
Kasar China ta yanke shawarar kafa bankuna a Najeriya domin fara aiki. Wasu 'yan Najeriya sun yi martani kan batun, inda suka dinga fadin albarkacin bakinsu aka
Legas - A ranar Talata, an cigaba da gurfanar da Shahrarren mawaki kuma jagoran marasa ji na Najeriya, Afeez Fashola, wanda akafi sani da Naira Marley, gaban.
Labarai
Samu kari