Shugaba Donald Trump ya gana da shugaba Xi Jinping na kasar China. Xi Jinping ya gargadi Trump kan batun Taiwan, inda ya ce za su yi babban rikici.
Shugaba Donald Trump ya gana da shugaba Xi Jinping na kasar China. Xi Jinping ya gargadi Trump kan batun Taiwan, inda ya ce za su yi babban rikici.
Gwamnatin jihar Yobe ta bayyana cewa za ta kara kaimi wajen dakile hare-haren Boko Haram da karbar harajin dole daga manoma a Yunusari, Geidam da Tarmuwa.
'Yan sanda sun cafke wasu 'yan bindiga da suka addabi yankunan Zamfara da kewaye da kai hare-hare, satar shanu da kuma yin garkuwa da mutane da karbar kudin fan
'Yan bindiga sun shaidawa wasu dangin mahaifin kakakin majalisar jihar Zamfara cewa, tuni mahaifin kakakin majalisar ya mutu sanadiyyar bugawar zuciya inji raho
'Yan ta'addan Boko Haram sun kashe mayakan Islamic State of West Africa Province, ISWAP guda 24 a duwatsun Mandra da Gaba a yankin Gwoza a ranar Juma'a. Lamari
Yan sandan jihar Delta sun kama wani Solomon Ebe kan mallakar harsashi masu rai na AK-47 da aka boye cikin buhun garrin rogo, Premium Times ta ruwaito. Mai mag
Dandalin sada zumunta Twitter, ya yi margabun da kalaman shuagaban Najeriya, muhammadu Buhari, na son cire hanin da a kaiwa dandalin idan ya cike wasu sharudda.
Kwamishinan 'yan sanda na jihar Zamfara, Ayuba Elkanah, ya bayyana cewa jami'ansa, sun samu nasarar ceto iyalan, kakakin majalisar dokoki da wasu mutum 11.
Shugaban Hafsun Soji ya bukaci sojoji da su zama masu riko da aiki tukuru da kuma jajircewa wajen ragargazar 'yan ta'adda a fadin Najeriya da wanzar da zaman la
Rundunar ‘yan sandan jihar Zamfara ta ce ta cafke daya daga cikin fitattun kwamandojin ‘yan fashi, Bello Ruga. Hakazalika an hana amfani da bakin gilashin mota.
Baya ga ‘Yan bindiga, ‘Yan Boko Haram sun addabi wasu kauyuka a Neja. Shugaban karamar ta hukumar Shiroro ya roki Gwamnatin Tarayya ta taimaka masu da sojoji.
Labarai
Samu kari